Kashim Shettima
A rahoton nan, za a ji an yabawa Bola Tinubu da ya cika shekara 72. Godswill Akpabio ya ce shugaban Najeriyan ya kawo cigaba, haka da ya karbi mulkin kasar nan.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, a ranar Litinin, ya bukaci goyon bayan daukacin ‘yan Najeriya a kokarin da ake na magance kalubalen da ke addabar kasar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi alkawarin cewa nan da wasu 'yan watanni masu zuwa, tattalin arzikin kasar nan zai farfado daga suman da ya yi.
Mataimakin shugaban kasa kashim Shettima, ya yi wa 'yan Najeriya albishir da cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi musu tanade-tanade mai kyau.
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, ya jagoranci babɓar tawagar zuwa wurin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a gidansa na Daura a Katsina.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yi magana kan matsalar rashin tsaro da ake fama da ita a kasar nan. Ya fadi hanyar da za a magance ta.
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashin Shettima, Dakta Abdullahi Ganduje da wasu gwamnonin PDP da APC sun halarci janazar tsohon gwamnan jihar Ondo da ya rasu a 2023.
Majalisar tattalin arziki ta kasa (NEC) ta amince da rabawa manoma takin zamani tare da kuma kaddamar da dakarun gona don yaƙi da 'yan ta'adda da ke farmakar manoma.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya bayyana halin Shugaba Tinubu wanda mafi yawan 'yan Najeriya ba su sani ba, inda ya gadi abin da ya kawo yunwa kasa.
Kashim Shettima
Samu kari