Dandalin Kannywood
Fitacciyar jarumar Kannywood, Hadiza Gabon ta shawarci 'yan mata masu shirin shiga harkar fim da su hakura. Jarumar ta ce yin aure ko karatu shi yafi musu a rayuwa.
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin kasa ta'annati ta ce ba za ta lamunci cin zarafin naira ba. Ta ce za ta yi binciken wadanda ake zargi da cin zarafin naira
Wata babbar kotu mai zamanta a jihar Kano, ta haramtawa hukumar tace fina-finai ta jihar Kano daga dakatar da wasu kamfanoni guda uku na Kannywood.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sakon ta'aziyya kan rasuwar shahararriyar jarumar Kannywood, Saratu Gidado Daso. Ya ce an yi babban rashi.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar fitacciyar jarumar masana'antar fina-finai ta Kannywood, Saratu Gidado, wacce aka fi sani da Daso. Ta rasu a ranar Talata.
Hukumar tace fina-finai ta kafa kwamitin sa ido da tsaftace ayyukan gidan wasannin yayin bukukuwan sallah ƙara karama a faɗin jihar. Za a tabbatar da bin doka da oda
Dauda Kahutu Rarara, a zantawarsa da manema labarai, ya ce: "Ni ne na yi ruwa na yi tsaki Shugaba Tinubu ya ba Ali Nuhu muƙamin shugaban hukumar fina-finai.
Mawakin siyasar nan Dauda Adamu Kahutu Rarara ya fito ya sake dora alhakin halin kuncin da ake ciki a kasar nan a kan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Jarumai da dama a masana’antun fina finan Najeriya da suka hada da Kannywood (Arewa) da Nollywood (Kudu) suka riga mu gidan gaskiya a shekarar 2024.
Dandalin Kannywood
Samu kari