Kotun Kostamare
Wani magidanci, Mista Aku Bakari ya maka matarsa, Mary, gaban wata kotun gargajiya da ke yankin Nyanya yana zarginta da ba coci fifiko sama da shi.
Babbar Kotun Tarayya da ke jihar Legas ta yanke hukuncin daurin rai da rai kan Fasto Feyi Daniels saboda zargin cin zarafi da kuma fyade ga wata mata a Legas.
Ola Olukoyede,shugaban hukumar EFCC, na fuskantar barazanar dauri a magarkama. An tattaro cewa Olukoyede da hukumar EFCC sun ki bin wani umurnin kotu.
Kotun Majistare da ke jihar Kano ta ba da umarnin tsare fitaccen dan siyasaa Kano Dan Bilki Kwamanda kan neman ta da husuma da cin zarafin Kwankwaso.
A gurfanar da matashi mai suna Garzali Musa Obasanjo a gaban kotun shari'ar addinin musulunci dake filin hoki a jihar Kano, kan zargin cin mutunci Sheikh Triumph.
Kotun Shari'ar Musulunci a Bauchi ta ba da umarnin kamo Malam Idris Abdul'aziz Dutsen Tanshi saboda kin mutunta umarnin kotun da ta bukaci ya gurfana a gabanta.
A jihar Kano an sha samun kisan gilla wanda ya ke tayarwa jama'a hankali saboda munin kisan, Hausa Legit ta tattaro wasu daga ciki da ake kan shari'arsu yanzu.
Wata kotun majistire da ke jihar Kano ta garkame wasu ma'aurata bisa tuhumarsu da laifin garkuwa da wata 'yar shekara 17. Sai dai sun musanya aikata laifin.
Wata matar aure mai suna Sa'adatu Ayuba ta nemi kotu ta datse igiyar aurenta na shekaru 27 saboda mijinta Jalija ya daina biya mata bukata a kwanciyar aure.
Kotun Kostamare
Samu kari