Kotun Kostamare
Kotun Shari'ar Musulunci a Bauchi ta ba da umarnin kamo Malam Idris Abdul'aziz Dutsen Tanshi saboda kin mutunta umarnin kotun da ta bukaci ya gurfana a gabanta.
A jihar Kano an sha samun kisan gilla wanda ya ke tayarwa jama'a hankali saboda munin kisan, Hausa Legit ta tattaro wasu daga ciki da ake kan shari'arsu yanzu.
Wata kotun majistire da ke jihar Kano ta garkame wasu ma'aurata bisa tuhumarsu da laifin garkuwa da wata 'yar shekara 17. Sai dai sun musanya aikata laifin.
Wata matar aure mai suna Sa'adatu Ayuba ta nemi kotu ta datse igiyar aurenta na shekaru 27 saboda mijinta Jalija ya daina biya mata bukata a kwanciyar aure.
Mai shari'a Binta Ibrahim-Galadanchi ta kotun majistire, ta ba da umurnin garkame matashin da ya kashe limami a Kano, ta kuma hada da mahifin yaron.
Kotun majistire da ke Kano ta sake kulle Dayyabu da wasu mutum uku da ake zarginsu da sa hannu wajen kashe direban matar Dayyabu mai suna Nafiu Hafizu a jihar Kano.
Kotun Musulunci a Jihar Kano ta bada umarnin kamo wani jami'in kwatsam mai suna Yusuf Ismail Mai Biscuit, bisa kin amsa sammacin da aka tura masa.
Wata kotu a Abuja, ta garkame wani Mr Okeye kan zargin ya lakadawa Mr Isaac dukan tsiya. Mr Isaac shi ne mamallakin gidan da Mr Okeye ke haya a ciki.
Kotun Shari'ar Musulunci a jihar Kano ta tsare matashi mai suna Musa Okashatu Gobirawa kan barazanar kisa ga dattawan Unguwarsu kan kokarin kwace masa filinsa.
Kotun Kostamare
Samu kari