Jihar Cross River
Wasu tsagerun 'yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da wani babban Fasto da ɗiyarsa a Kalaba, babban birnin jihar Kuros Riba.
A ranar Juma’a, 15 ga watan Satumba, Gwamna Bassey Otu na jihar Cross River ya ce zai kashe biliyan 5 wajen gyara ofishin gwamna a Calabar daidai da matsayinsa.
Majalisar wakilai a Najeriya ta dakatar da shirin mika wani yanki na jihar Adamawa ga kasar Kamaru, yankin Sina na karamar hukumar Michika da ke jihar.
Rikicin filaye da iyakoki a tsakanin wasu ƙauyuka huɗu na ƙaramar hukumar Yala a jihar Cross Rivers, ya sanya gwamna Bassey Otu sanya dokar hana fita.
Wata matar aure ta ɗauki matakin ladabtarwa kan ɗanta bayan ya kawo budurwarsa gida. Matar auren ta fusata inda ta yi masa wanka da tafasashshen ruwan zafi.
Hukumar NEMA ta gano shirin kasar Kamaru na kokarin ballo ruwa daga cikin kasar zuwa Najeriya. Hakan zai shafi jihohin Najeriya da wasu yankunan kasar Kamaru.
Dakta Betta Edu tana daga cikin ministoci 45 da shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya rantsar a ranar Litinin, 21 ga watan Agusta, a babban birnin tarayya Abuja.
Masu garkuwa da mutane da suka yi basaja a matsayin marasa lafiya sun dauke wata babbar likita a Calabar babban birnin jihar Kuros Riba. Jami'an 'yan sandan.
Wani mai sana'ar dabbobi, Alhaji Isiaka Mohammed, ya bayyana yadda jami'an tsaron da ke a shingayen binciken kan hanya ke karbar makudan kudade a hannunsu a.
Jihar Cross River
Samu kari