Jihar Cross River
Gwamna Bassey Otu na Cross River ya aiwatar da N70,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi ga ma’aikatan jihar, tare da shirin daga dajarar ma'aikatan wucin gadi.
Yayin da aka fara shirye-shiryen zaɓen 2027 a Najeriya, Gwamna Bassey Otu na Cross River ya sha alwashin cewa jihar za ta bai wa Tinubu kashi 96 cikin 100 na kuri’u.
Sanata mai wakiltar Cross Rivers ta Arewa a majalisar dattawa, Sanata Jarigbe Agom Jarigbe, ya sha alwashin cewa zai ci gaba da zama a jam'iyyar adawa ta PDP.
'Yan majalisar tarayya daga jihar Cross River sun amince da tazarcen shugaba Bola Ahmed Tinubu saboda ayyukan da ya fara. Sun goyi bayan tazarcen Bassey Otu.
A labarin nan, za a ji cewa hadakar adawa ta bukaci Amaechi da Imoke su yanke hukunci kan kafa sabuwar jam’iyya ko shiga wata da ke akwai kafin 30 ga Mayu.
APC ta samu ƙaruwa da tsohuwar ƴar takarar mataimakiyar gwamna a inuwar PDP, Dr Emana Ambrose-Amawhe ta sauya sheka zuwa jam'iyya mai mulki a Kuros Riba.
Gwamnan Kuros Riba, Bassey Otu ya ce kyakkyawan shugabancin Bola Tinubu ne jawo ra'ayin gwamnoni da manyan ƴan siyasa zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
Wani sufeton ƴan sanda ya rasa rayuwarsa a gidan kallon kwallo ana tsak da wasan Arsenal da Real Madrid a Kalaba, babban birnin jihar Kuros Riba.
Hukumar NiMet ta yi hasashen cewa za a fuskanci ruwan sama da iska mai karfi a wasu jihohin Najeriya daga ranar Laraba, 9 zuwa Juma'a, 11 ga watan Afrilu.
Jihar Cross River
Samu kari