Cikakken Bincike
An bankado wata badakala bayan binciken Jim Obazee a CBN. Hukumar EFCC tana binciken kamfanoni 85, Dangote sun musanya zargin badakala lokacin Godwin Emefiele.
Shugaban kungiyar NANS reshen jami'o'in Benin, Ugochukwu Favour ya nemi a kama dan jaridan da ya yi rahoton 'digiri dan Kwatano', inda ya ce barazana ne ga gwamnati.
Sadiya Umar-Farouk ta na da kwana 3 ta bayyana gaban Hukumar EFCC. Jami'an EFCC sun ce ba su karbi uzurin rashin lafiyar tsohuwar Ministar Muhammadu Buhari ba.
A sakamakon binciken da ake yi a NSIPA, an ci karo da wasu biliyoyi masu yawan gaske. Hukumar EFCC ta gano biliyoyin kudin gwamnati da aka boye a asusun jama’a
A yayin da aka shiga shekarar 2024, Legit Hausa ta yi nazari kan wasu fasahohi da mutum zai koya a yanar gizo don neman aiki tare da samun kudi da su.
Rundunar 'yan sanda a jihar Legas ta yi nasarar kama wani makanike mai suna Adedamola Oluwaseyi da zargin siyar da kayan motar da aka kawo masa gyara a Legas.
Akalla daliban firamare 18 ne su ka kamu da tsautsayin amai da gudawa bayan cin abincin kyauta na gwamnatin jihar Osun da ta ke bayarwa, gwamnatin ta yi martani.
Sanatoci sun fara binciken yadda Gwamnati ta kashe Naira Tiriliyan 11 a shekaru 13. An yi ta kashe kudi daga zamanin marigayi Ummaru ‘Yar’adua zuwa yau.
Rundunar 'yan sanda a jihar Ogun ta kama wani Fasto mai suna Oyenekan Oluwaseyi da wasu mutane uku da kokon kan Adam don yin tsafi na samun kudade.
Cikakken Bincike
Samu kari