Cikakken Bincike
Wata kotu a Maiduguri ta yi daurin shekara ga wanda ya ci dukiyar marayu har naira miliyan 12. Alkalin kotun ya ce sun yi hukuncin ne bayan tabbatar masa da laifin
Tsohon gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, ya shawarci Alhaji Yahaya Bello da ya daina wasan buyan da yake yi, ya fito ya kai kansa ga hukumar EFCC.
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta fara binciken gwamnatin Nasir El-Rufa'i daga shekarar 2015 zuwa 2023. Binciken zai shafi harkokin kudi ne musamman ba da bashi
Yayin da aka kafa kwamitin binciken tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, Majalisar jihar ta tura takarda ga kwamishinan kudi kan kaddamar da binciken.
Ofishin yada labarai na tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya fito ya kalubalanci hukumar EFCC da ta nuna shaida cewa ta taba gayyatar tsohon gwamnan.
Shugaban hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziki zagon ƙasa EFCC, Ola Olukoyede ya ce zai sauka da muƙaminsa matuƙar ba a gurfanae da Yahaya Bello ba.
Ana rokon EFCC su maida hankali wajen binciken tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje, an ce a cafke Ganduje yadda aka kamo Cubana bisa hujjar bidiyo.
Gwamnan jihar Kogi ya shiga tsaka mai wuya bayan hukumar hana shige da fice ta kasa ta bayar da umarnin cafke shi. Wannan na zuwa daidai lokacin da EFCC ke nemansa
Hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello, a matsayin wanda take nema ruwa a jallo.
Cikakken Bincike
Samu kari