Dan takara
Bola Ahmed Tinubu ya na cigaba da fuskantar barazana a kan kujerar shugaban kasa, an ce ya shiga ya fita saboda ya hana Hukumar FBI tona asirinsa.
APC ta yi raddi ga Babachir David Lawal wanda ya ce Peter Obi ya ci zaben 2023. Duk da Bola Tinubu aka ayyana a matsayin wanda ya lashe takarar, shi bai yarda ba.
Babachir David Lawal ya fadi ra’ayinsa a game da zaben shugaban kasa, tsohon sakataren gwamnatin tarayyan ya ce Bola Tinubu ya zo bayan Peter Obi da Atiku Abubakar
Abdullahi Ganduje ya yi magana a kan tsige Gwamna Abdullahi Sule a kotu. Shugaban APC na shiyyar, Muazu Rijau ya wakilci Dr. Ganduje, ya dauki wannan alkawari.
Mun kawo jerin Gwamnonin jihohin da su ka dauki fiye da wa’adin da aka saba. Rahoton nan ya kawo jerin ‘yan siyasar da su ka yi sama da shekaru takwas a kujera.
Solomon Dalung ya ce masu ba Bola Tinubu shawara su na damalmala lamarin karatunsa. Dalung ya tabbatarwa duniya ya yi karatun digiri a jami’ar Jos.
Farfesa Farooq Kperogi ya yi amai ya lashe kan dambarwar takardun Tinubu inda ya ce babu inda shugaban ya saba doka na bayyana takardunsa da ya mika ga INEC.
Abba Kabir Yusuf ya garzaya kotu domin ya iya zama a kan kujerar Gwamna a Kano. Lauyan da yake kare Bola Tinubu a kotun zabe, Wole Olanipekun SAN zai tsayawa NNPP
Babu mamaki a yau Alhamis, jama'a su samu karin bayani a kan Bola Tinubu. Bayan kwanaki kusan uku ana surutu kan takardun Bola Tinubu, Atiku Abubakar zai yi jawabi.
Dan takara
Samu kari