Babban bankin Najeriya CBN
Wani babban jigon jam'iyyar APC ya caccaki shugaba Buhari kan yadda yayi kunnen uwar shegu da kiraye-kirayen da ake masa kan ƙarancin kuɗi a hannun ƴan Najeriya
Hukumar zaɓe ta koka kan rashin kuɗin da zata gudanar da zaɓe a hannun taz duk da saura ƴan kwanaki kaɗan a fara kaɗa ƙuri'a a babban zsɓen dake ƙara ƙaratowa
Fusatattun yan Najeriya a jihohin Kwara, Delta da Ondo kan mawuyacin halin da suke ciki da rashin sabbin naira sannan yan kasuwa na kin karbar tsoffin kudi.
Gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele ya ce sun lura ‘yan siyasa su na sayen sababbi. Ana zargin Gwamnonin jihohi 10 ne suke sayen kudin, suna boyewa.
Babban bankin CBN ya saki lambobin wayar da yan Najeriya za su kira don yin karar masu POS da ke siyar da sabbin kudi ko suke chajin sama da N200 kan N10,000.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi,ya bayyana dalilin da yasa shi da Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna suka halarci zaman kotun koli.Sun ce saboda talaka ne.
A yau ne aka zauna a kotu don duba yiwuwar tsawiata wa'adin daina amfani da tsoffin Naira. Kotun koli ta yi hukunci, ta bayyana lokacin da za a ci gaba da zama.
Yayin da manufar CBN na sauya fasalin Naira ke ci gaba da jefa mutane a wani yanayi, an gano wani mutum a wani bidiyo da ya yadu yana wanka a gaban wani banki.
Wasu gwamnonin Najeriya sun maka Gwamnatin tarayya a gaban kotun koli kan wa’adin da ta dina na daina amfani da tsofaffin takardun N200, N500 da N1000 a kasar.
Babban bankin Najeriya CBN
Samu kari