Jihar Borno
An fara samun saukin farashin kayan gwari a kasuwannin Arewa maso gabas da suka hada da Borno, Yobe da Adamawa. Yan kasuwa sun fadi dalilin samun saukin.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'addan Boko Haram. Sojojin sun hallaka wani babban kwamandan kungiyar da wasu mutum biyu a wani samame.
Rundunar sojojin ƙasa ta Najeriya ta bayyana cewa ƴan ta'adda biyar sun baƙunci lahira yayin da dakaru suka kai samame sansanin ISWAP a Bama da ke jihar Borno.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin wanzar da zaman lafiya a jihar Borno, sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan Boko Haram a wani samame da suka kai maboyarsu.
Rundunar sojan saman Najeriya ta yi luguden wuta kan Boko Haram a Dutsen Mandara da ke jihar Borno. Ta wargaza wajen hada bom din yan ta'addar yayin harin.
Gwamna Babagana Umaru Zulum na jihar Borno ya ɗage dokar hana fita na wucin gadi, ya kuma miƙa sakon ta'aziyya ga iyalan waɗanda suka mutu a harin bom.
Gwamnatin Borno da hukumomin tsaro sun sanar da sassauta dokar zaman gidan da aka sanya daga karfe 12:00 zuwa 3:00 na rana domin mutane su je masallaci.
Bayan fara zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a fadin Najeriya, an samu mutuwar mutane 14 a jihohin Kaduna, Borno, Niger da Kebbi dukkansu a Arewacin Najeriya.
Rahotanni sun bayyana cewa gwamnoni hudu sun sanya dokar hana fita ta awanni 24 a jihohinsu yayin da zanga zangar lumana ta rikide zuwa tashin hankali.
Jihar Borno
Samu kari