Jihar Borno
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya iso birnin Maiduguri, babbak birnin jihar Borno domin jajatawa al'umma sakamakon ambaliyar ruwan da ta afku a makon jiya.
Kungiyar likitoci NMA reshen jihar Borno ta yi kora ga gwammatin Babagana Umaru Zulum ta ƙara zage dantse wajen ɗaukar matakan kare lafiyar jama'a Maiduguri.
Gwamna Abba Yusuf ya jaddada cewa Kano tana tare da jihar Borno a mawuyacin halin da ta ke ciki na ambaliyar da ta mamaye Maiduguri. Abba ya ba da tallafin N100m.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa har yanzu ba a san inda fursunoni 281 suke ba bayan tserewarsu daga wani gidan yarin Maiduguri, babban birnin jihar Borno.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya ba da gudunmawa ga mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a jihar Borno. Atiku ya ba da N100m.
Ambaliyar ruwa ta raba mutane fiye da miliyan daya da muhallansu a Maiduguri da kewaye. Majalisar Dinkin Duniya za ta kai daukin abinci da samar da matsugunni.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa ya damu matuka kan yiwuwar wasu shugabannin 'yan Boko Haram sun tsere saboda ambaliyar ruwa.
A cikin wannan labarin za ku ji cewa hukumar bayar da agajin gaggawa ta SEMA ta bayyana ceto mutane 3,682 da ambaliyar ruwa ta tare a jihar Borno.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ruwan da ke shiga madatsar Alau ne ya fi karfinta, wanda ya sa ta fara neman hanyar fita zuwa cikin gari ta sama.
Jihar Borno
Samu kari