Jihar Borno
Rahotanni da suka fito na nuna cewa Mallam Isa Gusau, mai magana da yawun gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya rasu. Gusau ya rasu ne sakamakon rashin lafiya.
An samu asarar rayukan wasu matafiya takwas a jihar Borno bayan yan ta'adda sun saka bam a kan hanya. Mutane da dama sun samu munanan raunuka a harin.
Miyagun ƴan ta'addan Boko Haram sun kai sabon harin ta'addanco a jihar Borno. Yan ta'addan sun halaka mutum shida tare da raunata wasu mutane da dama.
Dakarun sojojin sama na Operation Hadin Kai sun salwantar da rayukan tantiran yan ta'addan Boko Haram bayan sun yi musu luguden wuta ta sama a jihar Borno.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya amince da biyan kudin karatun daliban da ke karantar ilmin da ya shafi karatun lafiya a Borno.
Biyo bayan tsaurara matakan hukumar NDLEA kan sha da fataucin kwayoyi, matasa a Gombe sun koma jika fitsari ya yi kwana 10, a hada da kashin raƙumi a sha a bugu.
Zakazola Makama ya tattaro cewa shugaban ƙungiyar ISWAP, Ba'a Shuwa da tulin mayaƙansa sun bakunci lahira bayan luguden wutar jirgin sojojin Najeriya a Borno.
'Yan ta'adda da ake zargin mayakan Boko Haram ne sun yi ajalin wai Fasto mai suna Luka Levong a garin Kwari da ke karamar hukumar Geidam a jihar Yobe.
Rundunar 'yan sanda a jihar Borno ta cafke wata kwararriyar mai satar waya mai suna Fatima Abacha a jihar Borno da wasu mutane 84 kan wasu zarge-zarge.
Jihar Borno
Samu kari