Jihar Borno
A ranar Talata ne tawagar yan majalisar dattawa ta ziyarci gidan gwamnatin jihar Borno domin jajanta wa jama'ar Maiduguri bisa mummunan ambaliya.
Arewacin kasar nan ta fuskanci manyan jarrabawa da ta kada mazauna yankin, musamman na jihohin Borno, Kaduna, Bauchi da Zamfara, inda mutane sama da 100 sun mutu.
Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero, ya nuna alhininsa kan ambaliyar ruwan da ta auku a jihar Borno. Ya yi addu'ar Allah ya jikan wadanda suka rasa rayukansu.
Majalisar dinkin duniya ta sanar da cewa za ta bada tallafin Dala miliyan 6, kimanin N10bn a kudin Najeriya ga waɗanda ambaliya ta rutsa da su Maiduguri.
A wannan labarin, kwanaki bayan tsere wa daga gidan yari da ke Maiduguri, yan sanda sun yi nasarar kama wani matashi da ya tsere daga kurkukun bayan ambaliya.
Mutanen Borno sun samu gudumuwar kusan Naira biliyan 5 bayan ambaliyar ruwa. Gwamnan Gombe ya jajantawa Borno da ya ziyarci Shehu, Alhaji Garbai Al’amin Elkanami
A wannan rahoton, za ku ji cewa Attajirin dan kasuwa, Alhaji Aminu Dantata ya ziyarci jihar Borno domin jajanta wa gwamnati da al'uma bisa iftila'in ambaliya.
A yayin da Shugaba Bola Tinubu ya sanar da bude asusun tallafawa wadanda ambaliya ta rutsa da su, ya ce ambaliyar Maiduguri mukaddari ce daga Allah.
A rahoton nan, za ku ji cewa Shugaban kasa, shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sanar da kafa asusun tallafa wa mutanen da iftila’in ambaliya ta shafa a jihar Borno.
Jihar Borno
Samu kari