Jihar Borno
Wani babban kwamandan Boko Haram kuma hatsabibin da ya hana mutane zaman lafiya a kewayen Gwoza, Mallam Yathbalwe, ya fito da kansa ya miƙa wuya.
Hedikwatar tsaro ta ce ta mika mutane 313 da ta kama ga gwamnatin Borno bisa umarnin babbar kotun tarayya da ke zamanta a Maiduguri. An gane mutanen ba su da laifi.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Maiduguri na jihar Borno, ta zartar da hukunci kam shari'ar mutum 313 da ake zargi da laifin aikata ta'addanci.
Sanata Ali Ndume ya yi Allah wadai da karin kudin kujerar aikin hajji inda ya bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya biya cikon kudin ga maniyyata domin rage musu wahala.
Farfesa Babagana Umaru Zulum ya ce shirin aminci a makarantu da suka kaddamar a Borno tun shekaru bakwai zuwa takwas da suka wuce yana aiki yadda ya kamata.
Wasu kwamandojin 'yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun mika wuya a hanjun dakarun sojoji a jihar Borno. Sun kuma mika makaman da suke ta'addanci da su.
Rundunar sojojin Najeriya ta shirya za ta saki kimanin mutane 200 da ke tsare bayan wanke su daga alaƙa da ƙungiyar Boko Haram, za za mayar da su Borno.
Gwamna Babagana Umaru Zulum na jihar Borno ya amince da naɗin sababbin hadimai 168 da mambobin majalisun gudanarwa na hukumomin gwamnatin jiharsa.
Sanatan Borno ta Arewa, Tahiru Monguno, ya ce yana aji 7 a makarantar firamare ya daina zuwa makaranta domin ya zama zaɓin yan matan garinsu a wurin bikin al'ada.
Jihar Borno
Samu kari