Jihar Borno
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da cato dayadaga cikin matan Chibok da wasu mata da dama bayan sun fafata da Boko Haram an mika mutanen ga gwamnatin Borno.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya fara shirin farfado da kamfanoni a jihar domin kawo cigaban Arewa. Za a samar da kamfanin tumatur da takalama
Wani jami'in dan sanda ya yi sanadiyyar raba mahaifinsa da duniya a jihar Borno. Jami'in dan sandan ya hallaka mahaifinsa ne bayan ya bude masa wuta.
'Yan gudun hijira a jihohin Niger da Borno sun roki Shugaba Bola Tinubu ya tausaya musu wurin dawo da Ministar jin kai da walwala, Dakta Betta Edu.
Tsohon babban mai tsawatarwa na majalisar dattawa ya ci gaba da sukar shugaban kasa Bola Tinubu. Ndume ya ce mafi karancin albashin N70,000 ya yi kadan.
Sanata Ali Ndume da ke wakiltar Borno ta Kudu ya yi martani kan bukatar ya sauya sheka zuwa PDP ko kuma wata jam'iyya kamar yadda aka sanar da shi.
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta cafke wata matar aure a yankin ƙaramar hukumar Chibok bisa zargin ta kashe mijinta ta hanyar kwaɗa masa gatari a kai.
Hukumar dakarun haɗin guiwa na sojoji ta bayyana cewa, aƙalla mayakan Boko Haram 263 ne suka miƙa wuya tare da tuba a cikin sati daya a jamhuriyar Kamaru.
Dan Gwamna Babagana Umara Zulum ya karyata zargin da ake masa na an tsare shi a kasar Indiya bisa laifin kashe wani dan kasar China a gidan rawa da daddare.
Jihar Borno
Samu kari