Yajin aikin ASUU
Biyon bayan matakin gwamnatin Tinubu na daina tantancewa da amincewa da kwalin digiri daga wasu jami'o'in kasashen waje, an bayyana jerin jami'o'in da abin ya shafa.
A safiyar Lahadi aka fara jin cewa daga yau za a tafi yajin-aiki a Najeriya. Wannan sanarwa da ake ta yadawa karya ce kacokam kuma jama’a su yi watsi da ita.
Bola Tinubu ya yi wa malaman jami'a zakin baki cewa zai kara masu kudi. Kungiyar ASUU ta ce 7% kacal aka ware za a kashewa bangaren ilmi a Najeriya.
Jami'an rundunar yan sandan Najeriya sun tarwatsa daliban da suka fito nuna adawa da kisan da masu sace waya suka yi wa wani dalibin ajin karshe.
Daliban jami'ar UNICAL masu yawan gaske a ranar Litinin, 4 ga watan Disamba sun gudanar da zanga-zangar nuna adawa da karin kudin makarantar da aka yi.
Ana ci gaba da cece-kuce kan makomar shirin Bola Ahmad Tinubu na ba daliban Najeriya rancen kudin makaranta da za a yi a nan ba da dadewa ba a kasar.
Ginin da ke dauke da ofishin shugabanni da jami’an jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya ya kama da wuta a ranar Juma’ar nan, amma abin ya zo da sauki.
Yanzu haka akwai jami’o’i sama da 140 na ‘yan kasuwa da ke da lasisi daga NUC domin karatun digiri a Najeriya. A rahoton nan, mmun tattaro maku jerin jami’o’i.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan yawan yajin aikin da ƙungiyoyin malaman jami'o'i ke tafiya. Ya ce tattaunawa ce hanyar kawo ƙarshen hakan.
Yajin aikin ASUU
Samu kari