Aliko Dangote
Kungiyar yan kasuwar man fetur ta kasa ta koka kan yiwuwar samun tsadar man fetur daga matatar man Dangote da ke Legas. IPMAN ta ce sai NNPCL ta sa hannu.
Kungiyar Arewa Youth Assembly, ta ba shugaban matatar man Dangote shawara kan rikicinsa da hukumomi a Najeriya. Kungiyar ta ce ya bi doka kawai ya huta.
Matasan Najeriya sun fara nuna goyon bayansu ga Dangote a kafar sada zumunta ta Twitter tun bayan da aka bayyana fara rikici tsakanin Dangote da wasu jami'ai.
Da alama Aliko Dangote ya yi gaskiya, zargin da ya yi kan ma'ikatan NNPCL zai iya tabbata. Najeriya ta na shigo da mai daga kasar Malta kamar yadda attajirin ya ce.
Sanata Opeyemi, ya jadadda cewa za su bankado duk masu zagon-ƙasa ga masana'antar man fetur tare da masu shigo da gurɓataccen mai a fadin ƙasar nan.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana kan rigimar matarar Aliko Dangote inda ya ce abin takaici ne yadda ake ta cece-kuce kan sahihancin matatar.
Tsohuwar ministar ilimi, Oby Ezekwesili,ta yi kira ga Bola Ahmed Tinubu ya sa a yi bincike kan abubuwan da ke faruwa tsakanin NNPCL da matatar Ɗangote.
'Yan majalisar wakilan Najeriya sun bukaci a dakatar da Farouk Ahmed, shugaban NMDPRA kan kalaman 'karya' da ya furta game da matatar man Dangote.
Aliko Dangote, shugaban rukunin kamfanonin Dangote, ya samu gayyata daga shugaban kasar Gabon, Brice Oligui Nguema domin ya zuba jari a harkar siminti da taki.
Aliko Dangote
Samu kari