Aisha Buhari
Tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya yi kalamai da za a dade ana tunawa da su a tarihin Najeriya. Legit ta tattaro kalaman Buhari 12 da ya yi a baya.
A shekarar 2014 an taba yunkurin hallaka tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari. Bam din da aka tayar a lokacin ya yi sanadiyyar rasuwar mutane da dama.
Buhari ya bayyana cewa ya mallakidala 150,000 ne kacal a banki tare da wasu gidaje da dabbobi da filaye, wanda ke nuni da cewa yana gudanar da rayuwarsa cikin sauki.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi alhinin rasuwar tsohon shugaban kasan Najeriya Muhammadu Buhari. Ta rufe hedkwatarta don karramawa a gare shi.
Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da cewa an dage jana'izar shugaba Muhammadu Buhari daga Litinin zuwa Talata kafin dawo da shi Najeriya daga London.
Muhammadu Buhari ya ce ba zai bar wa ‘ya’yansa dukiya ba, amma zai bar musu ilimi domin su zama masu dogaro da kai su kuma fuskanci rayuwa cikin ƙwarewa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai ya aika da sakon ta'aziyyarsa kan rasuwar tsohon shugaban kasan Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari.
A labarin nan, za ji cewa Sanatan Borno ta Kudu, Sanata Ali Ndume ya bayyana alhini a kan rashin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari da ya rasu a Landan.
Tsohon shugaban kasa Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya yi magana kan alakar shi da marigayi Muhammadu Buhari a 1962 bayan shiga aikin soja tare.
Aisha Buhari
Samu kari