Aikin Hajji
Daya daga cikin masu jigilar maniyyata aikin Hajji na shekarar 2022, Max Air, ya ce zai fara jigilar maniyyata daga kasar Saudiyya zuwa Najeriya a ranar Asabar.
Wa su Mahajjatan Najeriya sunyi korafi akan yadda hukumar kasar Saudiyya ta nuna musu bambanci a zama na Muzdalifa a lokacin aikin Hajjin bana. Rfahoton BBC.
Jim kadan bayan da alhazai a kasar Saudiyya suka ida aikin Hajjin bana, wani da ya yi na a jihar Kano ya magantu kan dalilin da yasa ya sauke farali a Kano.
Jaridar Vanguard ta ruwaito cewa, wata daga cikin mahajjatan Najeriya mai suna Hasiya Aminu daga jihar Kaduna ta rasu jim kadan bayan kammala tsayuwar Arfah.
Hukumar jin dadin alhazai na Jihar Kaduna ta sanar da rasuwar ɗaya daga cikin alhazanta Hajiya Asiya Aminu daga karamar hukumar Zaria a yau Juma'a ranar a Arafa
An dawo da wasu maniyyata yan jihar Kano gidajensu bayan sun tafi Jidda a ranar Alhamis saboda biza da suke da shi na bogi ne, rahoton Daily Trust. Biyar cikin
Sama da alhazai miliyan daya ne suka yi dafifi a Dutsen Arafah domin gudanar da aikin Hajjin 2022, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na Najeriya (NAN).
Sarkin Musulmi kuma Shugaban Jama’atu Nasril Islam (JNI), Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya yi kira ga al’ummar Musulmi na gida da na Saudiyya da su yi wa kasa.
Ma'aikatar aikin Hajji ta Saudiyya ta sanar da korar wani shugaba da wani babban jami'i a daya daga cikin kamfanonin aikin Hajji da ke gudanar da ayyukan hajji.
Aikin Hajji
Samu kari