
Ahmed Ibrahim Lawan







Zababben yan majalisa sun yi asubancin zuwa harabar majalisar tarayya a yau Talata 13 ga watan Yuni da ake fatan zaben shugabannin da za su jagoranci majalisar.

Za a ji labari tsohon Ministan Neja-Delta, Sanata Godswill Akpabio ya lashe zaben majalisar dattawan Najeriya da aka yi a safiyar Talata, 13 ga watan Yuni 2023.

Rochas Okorocha, ya bukaci shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan da ya koya masa yadda ake komawa majalisar dattawan ba tare da shiga zaben fidda gwani ba.

Ana kukan rashin kudi, Majalisa za ta biya Sanatoci da ‘Yan Majalisa N30bn. An ware biliyoyin kudi da nufin biyan giratuti ga ‘dan majalisa da zai koma ofis ba.

Sanata Sani Musa ya musanta zargin cewa yana da hannu a ƙullin da ake ƙullawa na ganin sanata Ahmed Lawan ya yi tazarce a kujerar shugaban majalisar dattawa.

Ana tunanin Ahmad Lawan da Ovie Omo-Agege za su nemi hana Godswill Akpabio zama shugaban majalisa, an kama hanyar kawo sabon shiga ya gaji kujerar Sanata Lawan.

Takarar AbdulAziz Yari ta na cigaba da samun karbuwa a wajen ‘yan siyasa da wadanda ake yi da su. ‘Yan kungiyar Tinubu/Shettima Network na goyon bayan shi.

Da alama an bar APC da Bola Tinubu da ciwon kai, mutanen Arewa maso yamma su na son kujera ta #3. Wasu su na goyon bayan Arewa su samu shugabancin majalisa.

Hon. Mukhtar Aliyu Betara yana cikin ‘Yan majalisar APC da ke hangen kujerar Rt. Hon. Femi Gbajabiamila, zai gwabza da Ahmed Wase, da Aminu Sani Jaji da wasunsu
Ahmed Ibrahim Lawan
Samu kari