![Tsadar rayuwa: Bayan Ali Ndume, Sanata ya kara cire tsoro ya fadawa Tinubu gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/13dfe84e17a7b727.jpeg?v=1)
Ahmed Ibrahim Lawan
![Tsadar rayuwa: Bayan Ali Ndume, Sanata ya kara cire tsoro ya fadawa Tinubu gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/13dfe84e17a7b727.jpeg?v=1)
![Ana daf da yanke hukuncin shari'ar Kano, Babban lauya ya tura sako ga sabbin alkalan Kotun Koli 11](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8602b21cc98427b0.jpeg?v=1)
![An Gama Shirin Rabawa ‘Yan Majalisa Motocin Naira Biliyan 40 Alhali Ana Babu Kudi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/33b124de2d9334d6.jpeg?v=1)
![Innalillahi: Mahaifyar Sanata Ahmed Lawan Ta Riga Mu Gidan Gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5acc72b69ab2ed36.jpeg?v=1)
![Ana Rikici Tsakanin Sanatoci da ‘Yan Majalisar Tarayya Kan Nadin Mukaman NDDC](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ddf5c0d5022d24f8.jpeg?v=1)
!["Tsohon Shugaban Majalisa Ya Jawowa Abdullahi Adamu Rasa Shugabacin APC"](https://cdn.legit.ng/images/360x203/bb0320424803af6c.jpeg?v=1)
![Ja Ya Faɗo-Ja Ya Ɗauka: ‘Yan Majalisar Tarayya Sun Amince a Kashe Masu N70bn](https://cdn.legit.ng/images/190x107/43b2bf48f70dea5f.jpeg?v=1)
A karin Naira biliyan 819 da gwamnatin tarayya za ta kashe a bana, 'yan majalisa su na da 8.5%. Ana sa ran wadannan kudi su taimakawa ‘yan siyasar wajen aiki/
![Jerin Sabbin Shugabannin Kwamitoci 8 Da Mataimakansu Da Aka Zaba a Majalisar Dattawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b2a5aef1a3bc0781.jpeg?v=1)
Godswill Akpabio ya sanar da Sanatocin da su ka samu shugabancin kwamitoci na musamman. Za a ji Sanatocin da suka samu shugabancin kwamiti a rabon da aka yi.
!["Mutane Ba Su Fahimci Kalamai Na Ba', Sanata Bulkachuwa Ya Fede Komai Kan Zargin Sauya Hukuncin Da Matarsa Alkaliya Ke Yankewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0398bc1f844e99ec.jpeg?v=1)
Tsohon sanatan Bauchi ta Arewa, Adamu Bulkachuwa ya bayyana cewa mutane sun yi masa gurguwar fahimta kan maganarsa a zaman karshe na majalisar dattawa ta tara.
![Yadda Zaben Shugabannin Majalisar Tarayya Yake Gudana a Yau: Kai Tsaye](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bfe6ee3b0ef8eeb1.jpeg?v=1)
Yan Najeriya za su so jin labarin wadanda za su shugabanci majalisa. Hon. Tajuddeen Abbas ya samu sauki a majalisar wakilai, amma an rasa gane zabin Sanatocin.
![TJ Abbas: Abubuwa 6 Dangane da Tarihi, Ilmi da Siyasar Shugaban Majalisar Wakilai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d0cfcf77f008beb5.jpeg?v=1)
Tajudeen Abbas mai wakiltar mazabar Zariya a jihar Kaduna ya samu kuri'u 353, ya lallasa abokan adawarsa. Mun tattaro tarihin sabon shugaban majalisar kasar.
![Yanzu: Zababbun Yan Majalisa Sun Iso Da Wuri Don Kaddamar Da Majalisa Ta 10](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a91e6a339a813838.jpeg?v=1)
Zababben yan majalisa sun yi asubancin zuwa harabar majalisar tarayya a yau Talata 13 ga watan Yuni da ake fatan zaben shugabannin da za su jagoranci majalisar.
![Godswill Akpabio Ya Doke Abdulaziz Yari, Ya Zama Sabon Shugaban Majalisar Dattawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e30665019602734b.jpeg?v=1)
Za a ji labari tsohon Ministan Neja-Delta, Sanata Godswill Akpabio ya lashe zaben majalisar dattawan Najeriya da aka yi a safiyar Talata, 13 ga watan Yuni 2023.
!["Za Ka Koya Mun Yadda Ake Komawa Majalisa Ba Tare Da Zaben Fidda Gwani Ba", Okorocha Ya Yi Shagube Ga Lawan](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a90c1e0a901c01fe.jpeg?v=1)
Rochas Okorocha, ya bukaci shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan da ya koya masa yadda ake komawa majalisar dattawan ba tare da shiga zaben fidda gwani ba.
![Gwamnatin Tarayya Za Ta Sallami Wasu Sanatoci da ‘Yan Majalisa da Naira Biliyan 30](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9b73376faf1f0bba.jpeg?v=1)
Ana kukan rashin kudi, Majalisa za ta biya Sanatoci da ‘Yan Majalisa N30bn. An ware biliyoyin kudi da nufin biyan giratuti ga ‘dan majalisa da zai koma ofis ba.
Ahmed Ibrahim Lawan
Samu kari