Jami'ar Ahmadu Bello
Shugaban ASUU na kasa, Farfesa Emmanuel Osodeke ya ce malaman jami’o’i sun hakura da yajin-aiki ne da tunanin za a biya masu bukata, ashe yaudara aka yi masu.
Shugabannin jami’ar Achievers University ta garin Owo sun ba Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami kyautar Digirin Dakta, Shugaban jami’ar ya tabbatar masa da shi.
Farfesa Abdullahi Mahadi, shugaban farko na jami'ar jihar Gombe, ya riga mu gidan gaskiya. Gwamnan jihar Gombe, Abdullahi Inuwa ya miƙa saƙon tavaziyyar sa.
Kungiyar ASUU tace dole a biya ta albashin watannin nan takwas a lokacin yajin-aiki. Idan ba a sasanta ba, Iyaye da Dalibai za su ji jiki a sabon rikicin na su.
Rotimi Amaechi ya kammala karatun digirin farko daga jami’ar Baze. Tsohon Ministan sufurin na tarayya ya samu shaidar LLB tare da sauran dalibai da aka yaye.
'Yan ASUU za su ki koyar da dalibai karatu a duka jami’o’in gwamnati. Malaman Jami’a sun tsaida matakan da za a dauka bayan biyansu rabin albashi a watan Oktoba
An fara biyan kishiyar ASUU albashinsu, gwamnatin tarayya ba za ta biya ‘yan kungiyar ASUU ba saboda akwai dokar da tace babu albashi ga wanda bai yi aikinsa ba
Za a ji alamu na nuna Malaman jami’a da ke karkashin kungiyar ASUU za suyi zaman majalisar koli na NEC. Rabin albashin da aka biya ya shafi 'Yan ASUU da CONUA.
Bayan janye yajin aikin malaman jami'o'i, ABU Zariya ta fitar da sabuwar Kalanda domin komawa aiki ba kama hannun yaro, zaa koma ranar Litinin a mako mai zuwa
Jami'ar Ahmadu Bello
Samu kari