Jami'ar Ahmadu Bello
Jami'ar gwamnatin tarayya da ke Oye-Ekiti (FUOYE), ta koka kan yadda yajin aikin ƙungiyoyin SSANU/NASU ya jawo silar rasuwar wani dalibi a makarantar.
Mambobin Kungiyar Manyan Ma’aikatan Jami’o’in Najeriya (SSANU) da Kungiyar Ma’aikatan da Basa Koyarwa (NASU) sun yi barazanar tsunduma yajin aikin.
Kungiyar malaman jami’o’i ta shiyyar Akure, ta yi Allah-wadai da rashin tallafin da ake ba wa ilimi, ta ce rashin ilimi ne ya jawo yawaitar masu garkuwa da mutane.
Kungiyar ASUU ta na barazanar shiga yajin-aikin farko a mulkin Bola Tinubu. Farfesa Emmanuel Osodeke ya nuna cewa ana neman hana su hakkokinsu sai sun daina aiki.
Allah ya karbi rayuwar Farfesa Yusuf Dankofa a jihar Kaduna ya na da shekaru 61 a duniya, kafin rayuwarsa ya na daga cikin lauyoyin Atiku Abubakar a zaben 2019.
An tattaro sojojin da suka shirya juyin mulkin da aka yi a 1966. Jami’an ne suka kashe mutane fiye da 20 a juyin mulkin farko da aka yi a tarihi.
A ranar 15 ga Junairu a shekarar 1966, sojoji suka hambarar da gwamnatin farar hula. An kawo sunayen mutane fiye da 20 da aka rasa a juyin mulkin sojoji a 1966.
Gwamnatin tarayya ta na kukan rashin kudi, ana shirin hada ta da aiki. Ana so a kafa sababbin jami’o’i 47, da FCE 32 da manyan asibitoci 56 a jihohi
Da ake tattara jjami’o’i 20 da suka fi kowane kyau a nahiyar Afrika a shekarar nan, ba a labarin makarantun Najeriya. Jami’ar Kafr El Sheikh ta na kan gaba.
Jami'ar Ahmadu Bello
Samu kari