Afrika ta kudu
Shugaban gwamnatin mulkin soja ta Mali, Assimi Goita, ya tabbatar da cewa gwamnati na kokari kan tsaro bayan hare-haren da suka hallaka ministan tsaro.
'Yan Najeriya a Afirka ta Kudu sun yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta kare rayukansu daga hare-haren kyamar baki, yayin da suke yaba wa kasar Ghana.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Shugaban kasar Kenya, William Ruto ya soki yadda wasu ‘yan Najeriya ke magana da Turanci bayan kare tsarin ilimin kasarsa, yana cewa Turancinsu yana da kyau.
Attajirin Afrika, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa wasu daga kasashen waje na dakile cigaba a kasashen Afrika. Ya bukaci 'yan Afrika su tashi tsare a nahiyarsu.
Ƙasashen Afirka da dama irinsu Algeria, Libya da Somalia sun ƙi amincewa da Isra'ila a matsayin ƙasa, suna bin sahun ƙasashen Larabawa da Musulmi.
Kasar Isra’ila da ke yaki a yanzu da Iran ta taba kai hare-hare a wasu kasashen Afirka a tarihi, ciki har da Sudan, Uganda da Masar, lamarin da ya shafi da tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya miƙa saƙon wanzar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya, inda ya ja kunnen kasashen yankin.
Hukumar kula da abinci ta duniya ta yi gargadin cewa mutane miliyan 10.4 a Yammaci da Tsakiyar Afirka na iya fuskantar yunwa kan rikicin Iran da Isra’ila da Amurka.
Afrika ta kudu
Samu kari