Afrika ta kudu
A labarin nan, za a ji cewa kungiyoyi da manyan kasashen a Afrika sun bayyana damuwa a kan yakin Iran, Amurka da Isra'ila da yadda lamarin zai shafi nahiyarsu.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasar Burkina Faso, Ibrahim Traore ya tsallake rijiya da baya bayan wasu sojoji sun kitsa kashe shi da kifar da gwamnati.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen attajiri a fadin duniya, Elon Musk ya taka matakin da babu wani mai dukiya da ya kai, inda arzikinsa ya kai $600bn.
A labarin nan, za a ji Sanata Barau Jibrin ya jinjina da yadda Shugaban Kasa, Bola Tinubu ya gaggauta amsa koken 'yan Benin a lokacin da ake shirin kwace mulki.
Shahararren ɗan wasan Nollywood, Odira Nwobu, ya rasu a Afirka ta Kudu yana da shekara 43, lamarin da ya tayar da cece-kuce da alhini a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa wasu da ba a kai ga gano su ba sun yi kutse a cikin wayoyin Alhaji Aliko Dangote da Femi Otedola a cikin mako gida, inda aka nemi kudi.
A kwanan nan Shugaba Donald Trump na Amurka ya sanya Najeriya cikin “Kasashen da ake musu kallo na musamman” (CPC) kan zargin kisan kiyashi na Kiristoci a kasar.
Fargaba ta karu bayan Trump ya yi barazanar kai harin soji kan Najeriya; masana sun yi kashedi kan kafa sansanin Amurka a ƙasar kamar yadda aka yi a Nijar da Kenya.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar raya kasashen Afrika ta Yamma ta bayyana matsayarta a kan zargin cewa ana kisan kare dangi a kan kiristocin Najeriya.
Afrika ta kudu
Samu kari