Afrika ta kudu
Hukumar NiMet ta yi gargadin cewa jihohi 27 na Najeriya na cikin hadarin ambaliyar ruwa tsakanin 1 zuwa 10 ga Yuli, tare da bukatar daukar matakan kariya.
Gwamnatin Tarayya ta yi Allah wadai da kisan wasu 'yan Najeriya biyu a Afirka ta Kudu, tare da neman a gudanar da bincike cikin gaggawa a hukunta masu hannu.
Wasu 'yan Najeriya da suka ƙi barin Afirka ta Kudu bayan wa'adin 30 ga Yunin shekarar 2026 sun ɗauki makamai domin kare kansu yayin rikicin ƙin baƙi.
Senegal da DR Congo da kasashe 3 sun fice daga gasar Kofin Duniya ta FIFA 2026, lamarin da ya kara rage fatan Afirka na lashe kofin karo na farko.
Elon Musk ya yi iƙirarin cewa mutuwar mutane a Afirka ta ragu bayan Amurka ta rage tallafin USAID, yana cewa hakan ya rage rikice-rikice a nahiyar.
Masu zanga-zangar Afrika ta Kudu sun fara fatattakar bakin haure daga Najeriya da kasashe bayan cikar wa'adin ranar 30 ga watan Yunin 2026 da suka ba bakin haure.
Rahoton cibiyar fasahar kudi ta Optasia ya nuna masu amfani da layukan waya a Afirka sun ci bashin kati na kusan Naira tiriliyan 4.6 a shekarar 2025.
Sabbin hare-haren kyamar baki a Afirka ta Kudu sun haddasa tashin hankali tsakanin kasar da Najeriya, Ghana da sauran kasashen Afrika. An fara kwaso mutane.
Najeriya ta dage jigilar ‘yan kasar daga Afirka ta Kudu zuwa ranar Laraba bayan karuwar hare-haren kyamar baki, yayin da sama da mutum 1,000 suka nemi dawowa gida.
Afrika ta kudu
Samu kari