
Afrika ta kudu







Kasuwar fetur daga matatar Dangote ta na kara bunkasa. Mataimakin shugaban sashen man fetur da gas na Dangote, Devakumar Edwin ya tabbatar da haka.

Rundunar 'yan sandan Najeriya ta samu nasara yayin da jami'ar 'yan sanda Juliet Chukwu ta lashe kambun danben EFC ta duniya da aka yi a Afrika ta Kudu.

Ministocin ECOWAS sun taru a Abuja domin tattauna muhimman bayanai. Za a duba manyan batutuwa 30 da su ka shafi mambobin ƙungiyar ciki har da matsalar tsaro.

Afrika ta Kudu na son kara dangon alaka da Najeriya. Shugaban kasar, Cyril Ramaphosa ya fadi abin da su ke fata. Ya nemi a zuba jari a cikin kasarsa.

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi jawabi a Afrika ta Kudu yayin taron kasahsen biyu. Ga muhimman abubuwa 10 da Bola Tinubu ya ambata yayin jawabi.

Jirgin shugaban kasa Bola Tinubu ya dura kasar Cape Town na kasar Afrika ta Kudu. Tinubu ya ce zai halarci taron kungiyar kasashen Najeriya da Afrika ta Kudu.

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai wuce kasar Afrika ta Kudu bayan taro a kasar Faransa. Bola Tinubu zai dawo Najeriya bayan taron a Afrika ta Kudu.

Kafofin sadarwa a zamanin yanzu sun yi tasiri musamman bangaren matasa inda ake amfani da su wurin kasuwanci da nishadi da kuma yada labarai ko al'adu.

Mataimakin shugaban kasar Equatorial Guinea, Teddy Nguema ya bayyana matakin da gwamnatin kasar za ta dauka bayan samun jami’inta da lalata da mata akalla 400.
Afrika ta kudu
Samu kari