Hadarin jirgi
Kamfanin sufurim jiragen sama na Air India ya tabbatar da cewa jirginsa da ya tashi daga birnin Ahmedabad zuwa London Gatwick ya gamu da mummunan hatsari.
Jami'an hukumar NEMA sun kai agaji jihar Sokoto bayan jirgin ruwa ya kife da wasu matafiya a Sokoto. Mutane bakwai sun rasu yayin da iska ta kifar da kwale kwale.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani jirgin horas da dalibai na kamfanin Diamond ya fadi a Ilorin yayin gwajin sauka bisa na'ura inda mutane biyu suka jikkata.
Ana fargabar cewa mutum daya ya mutu yayin da jirgin sama ya faɗo a San Diego. An ce gidaje 15 sun kama da wuta yayin da motoci da dama suka kone kurmus.
'Yan bindiga sun kashe manoma 15 a jihar Kebbi a gonakinsu, yayin da mutane 37 suka mutu a hadarin jirgin ruwa a Kwara bayan dawowa daga kasuwar mako.
An kuma asarar rayuka bayan wani hatsarin jirgin ruwa ya halaka mutum 27 a Gbajibo, karamar hukumar Kaiama a jihar Kwara, yayin dawowa daga kasuwa a Niger.
Wasu mahara da ake zargin ƴan fashin teku ne sun farmaki jiragen ruwa guda 3, sun sace fasinjoji 13 a yankin karamar hukumar Okrika a jihar Ribas jiya Talata.
Mutane 2 sun rasu, wasu 13 sun nutse a ruwa yayin da jirgin fasinja ya yi taho mu gama da jirgin kamun kifi a jihar Bayelsa ranar Talata da ta gabata.
Jirgin sojojin kasar Sudan ya gamu tangarɗar fasaha, ya faɗo a kan gidajen mutane s yankin Kharthoum, an ruwaito cewa mutane kusan 50 sun rasa rayukansu.
Hadarin jirgi
Samu kari