Abun Al Ajabi
Rahotanni daga Ibadan, jihar Oyo sun tabbatar da rasuwar Baale na Oluyole Estate, Cif Yemi Ogunyemi, da safiyar ranar Laraba, 7 ga watan Mayu, 2025.
Kotun shari'ar Musulunci ta saurari karar mata da miji da aka gurfanar a gabanta bisa zargin auren maza biyu lokaci guda ba tare da saki ba a jihar Kano.
Mutane sun shiga mamaki bayan sace Fasto John Okoriko ya ce babu wani wurin da ake kira aljanna ko wuta, yana mai cewa Allah na kasancewa a zuciyar mai bi.
Bayan shafe wata 4 babu labari, mataimakin gwamnan Taraba, Alhaji Aminu Alkali, ya dawo Jalingo bayan rahoto ya ce ya yi jinya a Abuja da kasar Masar.
Fitaccen matashin dan siyasa, Musa Azare ya ki karɓar mukamin SSA da gwamnan Bauchi ya ba shi, yana mai cewa zai fi amfani idan ya ci gaba da aikinsa na shari’a.
Oluwo na Iwo, Abdulrasheed Akanbi, ya ce Allah kadai ne garkuwarsa, kuma babu wanda zai iya tsige shi ko kashe shi tun bayan hawansa mulki a 2016.
Rahotanni sun ce ɗan Sarki, Al-Waleed bin Khaled bin Talal, wanda ake kira "Sarkin Barci," ya cika shekara 20 bai cikin hayyacinsa bayan hadarin mota a 2005.
Fasto Chris Oyakhilome ya bayyana cewa allurar rigakafin COVID-19 ce ta kashe Fafaroma Francis, yana danganta mutuwarsa da hadin kai da masu mulki.
Bayan yada rahoton karya, kamfanin 'Laralek Ultimate Construction', ya musanta labarin cewa rufin Majalisar Tarayya yana yoyo bayan ruwan sama mai karfi a Abuja.
Abun Al Ajabi
Samu kari