Abun Al Ajabi
'Yan gudun hijira a Benue sun mamaye titi suna zanga-zanga kan halin da suke ciki duk da tallafin N1bn da uwargidar shugaban kasa ta ba su a ziyararta jihar.
A yayin da aka bude gasar Big Brother Naija (BBNaija) zango na 10 a ranar Asabar, an samu mata uku da suka fito daga jihohin Arewa da suka shiga wannan gasa.
Hukumar kula da dabbobin dawa a Kano ta tabbatar da cewa Ahmed Idris yana da lasisin kiwon dabbobin kamar kada da zaki a gidansa kuma bai saba doka ba.
Yan sanda sun tabbatar da kama wani matashi dan shekara 31 da ya tono gawar kakarsa domin ya yi tsafin da Boka ya ba shi tabbacin zai samu kuɗi a jihar Neja.
'Yan gida daya, Juliet da Ngozi Chukwu sun shiga hannun ‘yan sanda bayan sun sace ɗan uwansu, suka karɓi N30m, kuma an zargesu da hannu a wasu garkuwa da mutane.
Buhari ya bayyana cewa ya mallakidala 150,000 ne kacal a banki tare da wasu gidaje da dabbobi da filaye, wanda ke nuni da cewa yana gudanar da rayuwarsa cikin sauki.
Wani malamin gargajiya ya yi hasashen cewa Shugaba Bola Tinubu zai faɗi zaɓen 2027, Atiku zai ci, lamarin da ya haifar da muhawara mai zafi a Najeriya.
Ƴan sandan Anambra sun kama mutum da nonon mace yayin da suke sintiri a yankin Awada. Rundunar ta kuma ceto direban da sace tare da kwato kayan N9.5m.
Sarkin Ijora ya tuɓe rawanin hakimai shida saboda halartar taron siyasa ba izini ba, yana mai tabbatar da tsarin sarauta da kuma goyon bayan gwamnati mai ci.
Abun Al Ajabi
Samu kari