Abuja
Yayin da ake ci gaba da yajin aiki a Najeriya, kunfiyar NLC ta kulle ma'aikata da mambobin Majalisun Tarayya a Abuja bayan kin bin umarninta a yau.
Tsohon shugaban Kungiyar NLC, Adams Oshiomole ya soki tsarin kungiyar a yanzu yayin da suka mayar da kungiyar ta siyasa tare da fatali da bukatar ma'aikata.
Kwamitin gudanar da ayyuka na jam'iyyar PDP na kasa, ya nada Setonji Koshoedo a matsayin sakataren riko na jam'iyyar a matakin kasa. Hakan na kunshe...
Yayin da ake ci gaba da yajin aikin kungiyar NLC, kungiyoyi da dama sun tsunduma yajin aiki a Najeriya a kokarin bin umarnin kungiyar kwadago ta NLC.
Mrs Babangida matar tsohon shugaban kasa Ibrahim Badamasi Babangida ce, yayin da Mista Bello ya kasance alkalin alkalan Najeriya daga 1987 zuwa 1995.
Yan bindigar da suka yi garkuwa da wasu mutane biyu daga kauyen Sabo da ke babban birnin tarayya Abuja sun kira waya, sun nemi a basu naira miliyan 15 kudin fansa.
An dakatar da zirga-zirgar jiragen sama a birnin Abuja sakamakon matsalar da aka samu a lokacin da wani jirgi ya sauka amma bai samu ta sauki ba.
Kamfanin MTN ya yi martani kan yafe basukan wasu kwastomomi da suke da tarun basuka a wayoyinsu, MTN ya ce hakan ya faru ne saboda matsalar na'urace.
Mace ta farko da ta zama Manjo Janar a Najeriya, Aderonke Kale mai ritaya ta riga mu gidan gaskiya ta na shekaru 84 a duniya a birnin Landan da ke Ingila.
Abuja
Samu kari