Abuja
Wani masoyin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nemi ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, da ya sanya sunan Dauda Kahutu Rarara a wata hanya
Kotun tarayya ta bai wa Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan belin N50m. Ana tuhumar 'yar majalisar da ƙaryar cewa Akpabio da Yahaya Bello na kitsa kashe ta.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya yi jimamin rasuwar tsohon shugaban ƙaramar hukumar Dala, Engr Mahmoud Sani Madakin Gini a hanyar Abuja.
Gowon ya ce Yarjejeniyar Aburi ta rushe saboda Ojukwu na son ikon soji a yankuna. Ya ce rashin halartar taron Benin da Ojukwu ya yi ya ƙara rura wutar yaƙin basasa.
Gwamnatin tarayya za ta kwashe 'yan Najeriya daga Isra'ila da Iran saboda tsanantar rikici. Ofisoshin jakadancin Najeriya na aiki don tabbatar da tsaron kowa.
APC na shirin mamaye kananan hukumomin FCT a zaɓen ciyamomi na 2026 da 2027, tare da tsananta dabarun jawo 'yan adawa. INEC za ta gudanar da zaɓen FCT a Fabrairu.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikƙo Umaru Radda ya samu lambara yabo ta gwamna mafi aiki a shekarar 2025, an yaba masa bisa yadda yake kawo ci gaba.
tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Bola Tinubu yana ikirarin dimokuradiyya yana yana take ta. Ya ce Tinubu na shirin dagula tarihin 12 ga Yuni.
Ministan sadarwa a mulkin Buhari, Adebayo Shittu ya yi gargadi kan batun ajiye Kashim Shettima a 2027. Ya ce APC za ta shiga rudani idan aka ajiye Shettima.
Abuja
Samu kari