Abuja
NiMet ta yi hasashen za a samu ruwan sama mai hade da tsawa a Najeriya a ranar Juma'a. A Arewacin kasar, ana sa ran Kano, Kaduna da jihohi 14 za su samu ruwa.
A labarin nan, za aji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi fargabar cewa dimokuraɗiyyar Najeriya ya fada tsaka mai wuya, akwai bukatar canji.
Shugaba Tinubu ya karrama jaruman dimokuraɗiyya da lambobin yabo daban-daban a Ranar Dimokuraɗiyya ta 2025, inda ya jinjinawa gudummawarsu da ci gaban Najeriya.
Shugabam kasa, Bola Tinubu ya ba marigayi Kudirat Abiola da Janar Shehu Musa Yar’Adua lambar yabo saboda kare dimokuraɗiyya da suka yi a lokacinsu.
Dr Hakeem Baba Ahmed, Shehu Sani da wasu fitattun mutane sun soki matakin sanya wa dakin taron kasa da kasa na ICC a Abuja sunan shi bayan kwaskwarima.
NiMet ta ce akwai yiwuwar a samu mamakon ruwan sama a jihohi 8 ciki har da Adamawa. An yi kira ga jama'a da su ɗauki matakan kariya musamman tuki ana ruwa.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce ayyukan da Bola Tinubu ke yi sun rusa shirin maganar hadakar 'yan adawa a 2027. Wike ya ce yan kwangila na morewa a yanzu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce kofar APC a buɗe take ta karɓi ministan Abuja, Nyesom Wike a duk lokacin da ya yanke shawarar sauya sheƙa.
Gwamnatin jihar Taraba karkashin jagorancin Gwamna Agbu Kefas ta tabbatar da rasuwar babban sakataren ofishin hulɗa da Abuja, Dauda Maikomo a asibitin Abuja.
Abuja
Samu kari