Abuja
An samu hatsaniya a sansanin horaswa na NYSC da ke Abuja bayan wani soja ya lakadawa dan NYSC duka tare da fasa masa wayar salula da kuma agogon hannu.
Ministar jin kai da walwala, Dakta Betta Edu ta yi korafin cewa kudaden da aka ba ta a ma'aikatarta ba za su ishe su yaki da talauci ba a Najeriya.
Wasu yan bindiga sun yi awon gaba da mutane 12 a kauyen Gbaupe da ke ƙarƙashin birnin tarayya Abuja ranar Lahadi, sun kuma kashe jami'in yan banga ɗaya.
Shugaba Bola Tinubu ya fusata kan yadda rikicin siyasar jihar Ondo ke kara kamari duk da yadda ya saka baki a baya, yanzu zai kawo karshen rikicin a jihar.
Sanata Aminu Waziri Tambuwal da ke wakiltar Sokoto ta Kudu ya yi abin a yaba inda ya ba da mukaman masu ba shi shawara 64 a mazabarshi a jihar Sokoto.
Labari ya zo mara dadi yanzu nan cewa ‘Yan bindiga sun kai hari a unguwar Zone 5 da ke yankin gidajen da ke rukunin Kubwa a birnin tarayya Abuja.
Shahararriyar ma'aikaciyar gidan talabijin na NTA, Aisha Bello ta riga mu gidan gaskiya a jiya Lahadi 10 ga watan Disamba, an bayyana lokacin jana'izarta.
Sakamakon hare-haren 'yan bindiga, mutanen kauyen Yewuti da ke babban birnin tarayya Abuja sun yi hijira zuwa makwaftan garuruwa. Yan bindiga sun kashe mutum daya.
Kungiyar raya tattalin kasashen Afirika ta Yamma (ECOWAS) na cigaba da kokari domin ganin sojojin da suka yi juyin mulki a Nijar sun dawo da mulki hannun farar hula.
Abuja
Samu kari