Abuja
Babban alkali da ya samu karin girma zuwa Kotun Koli, Shagbaor Ikyegh ya rasu a jiya kwana daya da karin girman a birnin Makurdi da ke jihar Benue.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya yi martani kan masu zanga-zangar sai ya mukaminsa na Minista inda ya ce dimukradiyya ce kowa ya na hakkin nuna damuwarsa.
Babbar Kotun Tarayya ta yi hukunci kan shari'ar dan takarar gwamna a jam'iyyar SDP a Kogi, Murtala Ajaka da Gwamna Yahaya Bello inda ta ce tararsa miliyan 500.
Wata zanga-zanga ta sake barkewa a Abuja yayin da wasu mazauna birnin tarayya suka yi tururuwa don adawa da masu neman a tsige Nyesom Wike daga kujerar minista.
Ireti Kingibe, ministar babban birnin tarayya, ta balbale Nyesom Wike, ministan Abuja da fada a cikin wani bidiyo, kan ayyukan da ta ce ba zai amfani jama’a ba.
Shugaban ma'aikatan Gwamnatin Tarayya, Femi Gbajabiamila ya yi martani kan jita-jitar cewa an ware biliyan 21 don gyaran gidansa da ke Abuja inda ya ce karya ce.
Hukumar Shari'a a Najeriya (NJC) ta amince da karin girma ga alkalai 11 zuwa Kotun Koli yayin da jihohi da dama ke dakon hukuncin kotun a shari'ar zabensu.
Nyesom Wike ya gamu da fushin wasu mazauna da 'yan asalin garin Abuja. A yau jama'a sun yi zanga-zanga a birnin Abuja, sun bukaci a tsige Ministan Najeriya.
Jam'iyya mai mulki ta APC ta shiga wata ganawar sirri da wasu gwamnoni da jiga-jigan jam'iyyar a Abuja. Sai dai ba a gano dalilin yin sganawar ba.
Abuja
Samu kari