Majalisar dokokin tarayya
Hon. Mike Dio Jen ya yi murabus daga kujerar ɗan Majalisar dokokin jihar Taraba domin karɓar muƙamin kwamishina da Gwamna Agbu Kefas ya naɗa shi.
Kotun daukaka kara ta tabbatar da hukuncin da aka yanke wa Farfesa Peter Ogban kan magudin zabe da ya yi don Godswill Akpabio bisa canja sakamako.
Tsohon Sanata, Bala Ibn Na’Allah, ya bayyana irin kalubalen da wasu ‘yan majalisar Najeriya ke fuskanta bayan sun bar kujerunsu. Ya ce ba sa iya biyan bukatunsu.
Sarakunan gargajiya daga yankin Kudu maso Gabas sun sha alwashin ba wa Shugaba Tinubu 70% na kuri’un yankin, tare da yi masa addu’ar samun albarka.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio ya ce talauci ba laifi ba ne, yana kiran ‘yan Najeriya da su rungumi juna da raba abin da suka mallaka.
Dan majalisa mai wakiltar Bichi a majalisar wakilai, Hon Abubakar Kabir Bichi zai dauki nauyin dalibai mata 'yan asalin karamar hukumar domin karo karatu.
Sanata Natasha Akpoti ta yi shagube ga Goodswill Akpabio a wata wasikar ba da hakuri da ta rubuta masa. Natasha ta yi magana ne bayan an nemi ta bada hakuri
Bayan yada rahoton karya, kamfanin 'Laralek Ultimate Construction', ya musanta labarin cewa rufin Majalisar Tarayya yana yoyo bayan ruwan sama mai karfi a Abuja.
Tsohon kakakin majalisar Kano, Kabiru Alhassan Rurum, wanda yanzu ke wakiltar Rano, Kibiya da Bunkure a majalisar wakilai, ya sanar da ficewarsa daga NNPP zuwa APC.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari