Majalisar dokokin tarayya
Rahotanni daga Abuja sun nuna cewa an yi muhawara mai zafi a tsakanin yan Majalisa yayin da aka gabatar da kudirin bincikar sayar da kadarorin gwamnati a Legas.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta bayyana cewa wasu daga cikin 'yan majalisa sun ki bayyana goyon baya gare ta saboda siyasa.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta zargi shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio da bayar da umarni a kwace mata fasfo.
A kwanakin nan, kwamitin majalisar tarayya ta amince da kirkirar sababbin jihohi a kasar wanda wasu masana ke ganin zai kawo sauyi da kuma ci gaba.
A labarin nan, za a ji cewa masana sun fara bayyana damuwa bayan jam'iyya mai mulki ta APC ta yi kaka-gida a majalisun wakilai da na dattawan Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta bayyana cewa ta gayyaci Sanata Godswill Akpabio zuwa kaddamar da aiki ne saboda bin doka.
Gwamna Bala Mohammed na Bauchi ya rattaba hannu kan dojar kafa sababbin kananan hukumomi 29, an tura sunayensu ga Majalisar Tarayya don amincewa.
Jam'iyyun adawa na LP da PDP sun sake samun koma baya a majalisar wakilan Najeriya. Wasu daga cikin 'yan majalisar da suke da su sun koma APC mai mulki.
Majalisar Wakilan Tarayya ta kammala tattaunawa kan bukatar ciyo bashin Dala biliyan 2.3 daga kasashen ketare, ta amince da bukatar shugaban kasa, Bola Tinubu.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari