Majalisar dokokin tarayya
Yayin da Sanata Godswill Akpabio ya yi magana kan tsige shugaban kasa, shugabannin majalisar tarayya sun amince Tinubu ya yi tazarce a zaben shekarar 2027 mai zuwa.
BudgIT ta zargi majalisar tarayya da cusa ayyuka 11,122 da kudinsu ya kai N6.93tr a kasafin 2025 ba tare da dalili ba. Amma majalisa ta ce rahoton ba shi da tushe.
Dan majalisar wakilan tarayya daga jihar Enugu, Hon. Sunday Umahia ya sauya sheka daga LP zuwa jam'iyyar APC a hukumance, ya ce ba zai zauna a LP ba.
Mambobin Majalisar Tarayya 12 da suka haɗa da sanatoci 2 da ƴan Majalisar Wakilai 10 sun amince Shugaban Ƙasa, Bola Tinubu ya zarce zango na biyu a 2027.
Majalisar Dokokin Jihar Oyo ta yi amai ta lashe, ta sauya dokar da ta amince da ita wadda ta maida Alaafin ya zama shugaban Majalisar sarakuna na dindindin.
Za ku ji cewa Majalisar dokoki za ta gudanar da bincike kan koken Gwamnan Bauchi dangane da yadda ake cike guraben aikin sojin sama babu 'yan asalin jihasa.
A wannan labarin, za ku ji cewa Sule Lamido ya tona yadda ya roki Yar’Adua kada ya yi rigima da Obasanjo kan batun wutar lantarki da rikicin siyasa a majalisa.
A wannan labarin, za ku ji cewa BudgIT ta gano karin ayyuka 11,122 da suka kai N6.93tn da aka saka a kasafin 2025 ba tare da an bayyana dalili ba.
Za ku ji cewa an gudanar da tattaki a Kano domin nuna goyon baya ga Tinubu da Kawu Sumaila bayan sauya shekar Kawu daga NNPP zuwa APC tare da magoya bayansa.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari