Majalisar dokokin tarayya
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Abdul Ahmed Ningi na Borno ta Tsakiya ya ce babu dalilin da zai sa kudin masu aikin kwangila na gwamnati za su ki fito wa.
Yan Majalisar Tarayya 2 daga jihohin Enugu da Kuros Riba sun sanar da ficewa daga jam'iyyun PDP da LP zuwa APC, sun ce ba za su iya jure rigingimun cikin gida ba.
Majalisar Dattawa za ta duba ƙudurori 31 kan kirkirar sabbin jihohi, 'yan sandan jihohi, da 'yancin kananan hukumomi a zaman jin ra'ayoyin jama'a na watan Yuli.
Kotun tarayya ta bai wa Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan belin N50m. Ana tuhumar 'yar majalisar da ƙaryar cewa Akpabio da Yahaya Bello na kitsa kashe ta.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar kasar nan ta ce ta gama aikin da ya dace a kan kudurorin haraji, kuma tuni aka aika su teburin shugaba Bola Tinubu.
Wani dan majalisar wakilai daga jihar Ondo, Hon. Festus Akingbaso ya gamu da fushin yan PDP bayan sun yi fatali da kayan tallafinsa saboda ya koma APC.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa 'yan sandan jihohi a Najeriya domin yaki da matsalar tsaro. Rundunar 'yan sandan Najeriya ta soki matakin.
Za a ji majalisar dokoki za ta duba yiwuwar samar da tsaro a Najeriya ta hanyar duba wasu daga cikin dokokin ƙasa, daga ciki har da batun yan sandan jihohi.
Ana ta yada jita-jitar cewa ba a rera taken Najeriya ba a ranar dimukraɗiyya da Bola Tinubu ya ziyarci gamayyar majalisa domin yin jawabi na musamman.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari