Aminu Waziri Tambuwal
Aminu Waziri Tambuwal, gwamnan jihar Sakkwato ya tabbatar da cewa ya ɗauki matakin dakatar da biyan malaman jami'ar jiha albashinsu har sai sun koma.bakin aiki.
Mun kawo jerin Gwamnoni da suka taba rike kujerar Shugaban Gwamnoni. Gwamna na farko da ya rike shugabancin kungiyar NGF shi ne tsohon Gwamna Abdullahi Adamu.
A yayin da ake cigaba da rikici tsakanin shugabannin jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, Femi Fani Kayode, tsohon jigon jam'iyyar da yanzu ya koma jam'iyya
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto, ya maye gurbin takwaransa na jihar Ekiti, Kayode Fayemi a shugabancin kungiyar gwamnonin Najeriya, Punch ta ruwaito.
Sanata Jonah Jang yace tun da farko akwai shirin da aka yi tsakanin Iyorchia Ayu da Aminu Waziri Tambuwal domin a hana Nyesom Wike takarar shugabancin kasa.
Kungiyar Peoples Democratic Party Governors Forum tace Aminu Waziri Tambuwal ne shugabanta har gobe. Darekta Janar na kungiyar gwamnonin PDP ne ya yi jawabi.
Jim kadan bayan da gwamnan jihar Sokoto Tambuwal ya sauka daga mukamin shugaban gwamnonin PDP, an sanar da gwamna Seyi Makinde a matsayin wanda ya maye gurbinsa
Atiku Abubakar ya yi galaba a zaben fitar da gwanin PDP na takarar shugaban kasa na 2023, amma yana ganin kalubale a kotu. A yau aka sa lokacin da za ayi sharia
Za a ji Cosmos Ndukwe shi ne Mutumin da ke so kotu ta hana Atiku takara a PDP, ‘Dan siyasar ya shaida cewa ya je kotu ne a dalilin sabawa dokar PDP da aka yi.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari