Aminu Waziri Tambuwal
Gwamnoni irinsu Samuel Ortom, David Umahi, AbdulRahman AbdulRazaq, Solomon Lalong, Dapo Abiodun da Nyesom Wike sun maida martani ga kalaman Muhammadu Buhari.
Dukkan yan takara da shugabannin jam'iyyar Peoples Redemption Party, PRP, sun tattare sun koma jam'iyyar All Progressives Congress, APC, domin bada gudumawarsu.
Alamu sun ce Kungiyar gwamnonin kasa ta NGF za tayi shari’a da gwamnatin tarayya a kan bashin Paris Club. Gwamnatin Tarayya ta dabo ruwan dafa kanta da Jihohi.
Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokoto ya karyata cewa akwai rashin rashin jituwa tsakaninsa da Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas bayan zaben fidda gwani.
Gabannin babban zaben 2023, manyan jiga-jigan jam'iyyar Peoples Democratic Party sun sa labule a jihar Bauchi domin tattauna batutuwan da suka addabi jam'iyyar.
Labari ya zo mana cewa 'yanuwan Gwamnan Jihar Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal sun suya sheka daga jam’iyarsa ta PDP zuwa APC tare da wasu a garin Tambuwal.
Za ku ji cewa Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bada sanarwar tallafin N300m na karatu ga marayun da suka rasa iyayensu a yakin Boko Haram.
A cikin watanni 15 da suka wuce, Nyesom Wike ya dauki N2bn daga dukiyar Ribas ya taimakawa Jihohi 5. Jihohin da aka ba tallafi sun hada da Sokoto da Kaduna.
Jagoran PDP Ya Bayyana Silar Sauya-Shekar Kwankwaso Zuwa Jam’iyyar NNPP. Muhammad Jamu yana zargin Gwamnan Sokoto ya taka rawar gani wajen rasa tsohon Gwamnan
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari