
Babangida Aliyu







An zabi Sanata Zaynab Kure domin maye gurbin tsohon gwamnan Niger, Babangida Aliyu, a kwamitin amintattu na PDP (BoT) mai wakiltar shiyyar arewa ta tsakiya.

Hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da karya tattalin arziki ta saka cafke tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babchir David Lawan, a kan badakalar bayar da kwa

A jiya Litinin ne Atiku Abubakar ya kai wa tsohon Shugaban kasa IBB ziyara har gida. An sa labule tsakanin Alhaji Atiku da Janar Ibrahim Badamasi Babangida.

Tsohon gwamnan Neja, Babangida Aliyu ya goyi bayan kira da Mamman Daura ya yi game da mika shugabanci ga wanda ya cancanta a 2023, ya ce ba a fahimce shi bane.

Ibrahim Badamasi Babangida ya yi hutun sallar bana tare da Iyalinsa. Tsohon Shugaban Najeriyar ya dauki hoton sallah tare da ‘ya‘ya da jikokinsa a Minna, Neja.

Za ku ji batutuwan da tsohon shugaban kasa IBB ya tattauna a kan su a wata hira da aka yi da shi. Ya yi maganar karin aure, gidan soja, Boko Haram da sauransu.
Babangida Aliyu
Samu kari