Fitaccen mawakin siyasar nan, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa zai bude fadar Sarkin Wakar Kasar Hausa tare da nada hakimai da sauran masu taimaka wa sarki.
Fitaccen mawakin siyasar nan, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa zai bude fadar Sarkin Wakar Kasar Hausa tare da nada hakimai da sauran masu taimaka wa sarki.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana nadamar goyon bayan Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023, yana cewa sakamakon mulkin bai dace da burinsa ba.
Femi Fani-Kayode ya gana da manyan jam’iyyar APC na birnin tarayya Abuja. ‘Dan siyasar yace yana alfahari da shigarsa APC, zai kuma yaki jam’iyyar adawa ta PDP.
Rikici ya kunno kai a jam'iyyar APC yayin da aka rantsar da 'yan wani tsagi bayan gudanar da zabe da taron gangami a makon da ya gabata a jam'iyyar ta APC a kas
An hangi tsohon gwamnan jihar Kano, Mallam Ibrahim Shekarau, a ranar Talata, a wurin taro tare da Ahmadu Haruna Zago, shugaban jam'iyyar APC na tsagi guda a jih
Akwai kura a kasa bayan an shirya zabukan shugabannin APC a jihohin Najeriya. A wasu jihohin kasar an samu ‘yan taware da suka balle daga bangaren gwamnoni.
Prince Uche Secondus ya karyata rade-radin cewa an matsa masa ya janye karar da ya kai. Wani Hadimin ‘Dan siyasar ya bayyana mana abin da ya kai Secondus kotu.
Zaben shugabannin jiha da APC ta shirya ya bar Akwa Ibom da shugabanni rututu. Augustine Ekanem, Steve Ntukekpo, Douglass Pepple sun da’awar shugabancin APC.
Gwamna Abdulrahman Abdulrazaq na jihar Kwara ya caccaki ministan labaru da al'adu, Alhaji Lai Muhammad, yace ministan ba zai iya komai ba yanzun a harkar siyasa
Jam'iyyar APC da ta PDP sun yi tarurrukan gangami a wasu jihohin Najeriya. An samu matsala a wasu jihohi yayin da shugabanni biyu suka fito. Ga jerin wadanda su
Rahoto ya bayyana cewa, ana kyautata zaton dan tsagin uwargidan shugaban kasa, Aisha Buhari ne zai lashe zaben shugabancin APC da aka yi a jihar a ranar Asabar.
Siyasa
Samu kari