Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya aika da sakon gargadi ga masu neman takara. Ya ba da tabbacin cewa APC za ta yi zaben fitar da gwani na kato bayan kato.
Shugaban jam'iyyar New Nigeria People Party (NNPP) na kasa, Prof. Alkali Ahmed Rufai Alkali, a jiya, ya kushe jam'iyyar All Progressives Congress (APC) saboda z
Wasu fusattun sanatocin dake jam'iyyar APC su 22 da suka sha alwashin sauya sheka sun gana da shugaban kasa Muhammadu Buhari a Abuja a ranar Talata a Abuja.
Sanata Uba Sani ya kai wa Mai martaba Muhammadu Sanusi II ziyara a ranar 27 ga watan Yuni 2022. Tun da aka tsige Sanusi daga sarautar Kano, ya tare a Kaduna.
Rikicin cikin gida ya da ya dabaibaye jam'iyyar APC mai mulki reshen jihar Yobe ya kara kamari, fusatattun yan takara takwas sun dauki matakin kai kara kotu.
INEC ta wallafa bayanai a game da masu neman takarar shugabancin Najeriya a zaben da za ayi a 2023. An fahimci zurfin ilmin 'yan takarar da inda suka yi aiki.
Walid Jibrin ya bayyana cewa jam’iyyarsu ta PDP za ta yi duk abun da ya dace don tabbatar da ganin cewa gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike bai sauya sheka ba.
A ranar 16 ga watan Yuli, 2022, INEC zata gudanar da zaɓen gwamnan jihar Osun, jam'iyyar PDP ta fara shirye-shirye a kokarinta na ganin ta samu nasara a zaɓen.
Kungiyoyin goyon bayan Asiwaju Bola Tinubu sun fara tattaunawa da kulla yarjejeniya da sauran jam’iyyun siyasa da basu da yan takarar shugaban kasa a 2023.
Tsohon ɗan takarar gwamnan karƙashin SDP da kuma ɗan uwan tsohon gwamna kuma hadimin gwamna, sun sauya sheka zuwa jam'iyyar NNPP mai kayan marmari a Kwara.
Siyasa
Samu kari