Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce tsadar da ake kan man fetur a Najeriya bata kai yadda farashin ya yi mugun tashi a kasar Kenya da kasashen Afrika ba
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce tsadar da ake kan man fetur a Najeriya bata kai yadda farashin ya yi mugun tashi a kasar Kenya da kasashen Afrika ba
Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
Shugabar mata ta jam'iyyar PDP a jihar Zamfara ta bayyana sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki, ta ce sam babu shugabanci nagari a PDP, dole ta sauya sheka.
Dan takarar shugaban kasa a zabe mai zuwa a jam'iyyar Labour ya bayyana abin da zai fi mai da hankalinsa a kai idan ya samu damar gaje kujerar Buhari a 2023.
Dan majalisar tarayya na Kano, Hon Ado Doguwa ya karyata rahoton da wani kafar watsa labarai na intanet ya wallafa na cewa ya ce zai tona wa Ganduje asiri.
Za a ji yadda Gwamna Nyesom Wike yake cigaba da yi wa Magoya bayan Atiku bita-da-kulli. Lee Maeba mai jagorantar yi wa Atiku Abubakar kamfe ya rasa kadararsa.
Da bakinsa, ba wani ne ya fada ba, Adamu Adamu ya soki kan sa. Ministan ilmi na Najeriya, ya gamsu cewa bai tabuka abin kirki duk da tsawon damar da ya samu ba
Matasan yankin Neja Delta sun jinjinawa Shugaba Muhammadu Buhari da Hukumar Bada Agajin Gaggawa, NEMA, bisa tallafin da suke bawa wadanda ambaliya ya shafa
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya ce jam'iyyar LP ba barazana bace a wurin APC inda yace bai ma san sunan ainihin dan takarar gwamna na LP a jiharsa ba
Mataimakin direkta na kungiyoyin tallafi na kwamitin kamfen din yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar APC a Arewa maso Gabas, Cif Sunny Sylvester Monieda
Mai neman kujerar shugaban ƙasa a inuwar jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, yace ya daina damun kansa da batun sauya shugabancin PDP domin ba zai yuwu ba.
Siyasa
Samu kari