A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
Gwamnan jihar Bauchi Bala Muhammed ya bayyana cewa PDP ta gayyace su sun zauna da Atiku ne bayan takardar da suka rubuta ta cin kashin da ake musu a jiharsa.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP ya bayyana irin dadin da ya ji sadda PDP da APC suka ba Atiku Abubakar da Bola Ahmad Tinubu tikitin takarar 2023.
Wata majiya ta bayyana yadda gwamna Bala Muhammed ya ja hankalin gwamna Samuel Ortom ya janye kalaman da ya yi game da zaben Fulani yayin ziyarar da sjka kai.
Bola Ahmed Tinubu, ‘Dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar APC, ya dauka alkawarin samar da ayyuka 1 miliyan a watanni 24 na Farkon Mulkinsa a Najeriya.
Jam'iyyar PDP ta caccaki jam'iyya mai ci ta APC bisa abin da ya faru na harin da aka kai kan ayarin motocin kamfen Atiku a ranar Laraba. An raunata mutane.
Kwamitin kamfe ya yi magana a kan zargin Bola Tinubu da harkar kwayoyi a Amurka. Festus Keyamo yace danganta ‘dan takaran da miyagun kwayoyi sharrin siyasa ne.
A karon farko tun da ya je Landan domin ganin Likita, an samu labari Mai girma Muhammadu Buhari ya yi hira da manema labarai, an ji ya yi maganar zaben 2023.
Za a ji Halliru Dauda Jika, Lawal Yahaya Gumau da Muhammad Adamu Bulkachuwa sun sauya-sheka. Jam’iyya NNPP da ma PDP sun amfana da sakamakon zaben APC a Bauchi.
Alhaji Rabiu Musa Kwankwaso, yace jam'iyyar APC ta yi kuskure wajen tsayar da ɗan takarar shugaban kasa tunda har ta tsallake gwamna Umahi na jihar Ebonyi.
Siyasa
Samu kari