A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
Wani fitaccen sanata, Adamu Bulkachuwa ya bayyana sauya sheka daga jam'iyyar APC mai ci zuwa PDP ta adawa ana tsaka da shirin babban zaen 2023 mai na badi.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammed, yace shi a karan kansa yana da wani abu da ya zo ɗaya da na gwamnonin G5 dake adawa da Atiku, ɗan takarar shugaban kasa.
Wata babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da zaben fidda dan takarar gwamna na jam’iyyar LP jihar Enugu, ta yi umurnin sake sabon zabe cikin kwanaki 14.
Shugaban APC reshen jihar Borno dake arewa maso gabashin Najeriya, Ali Bukar Dalori, yace Sanata Melaye karya yake da cewa yan daban APC sun farmaki Atiku.
Wasu Amurkawa wadanda yan asalin Najeriya a kalla guda takwas sun lashe zabukan kujerun majalisa a zaben Amurka da aka yi a ranar Talata 8 ga watan Nuwamba.
Babbar jam'iyyar adawa PDP ta zargi hukumar zaɓe mai zaman kanta da yunkurin hana wasu mutane kaɗa kuri'unsu a zaɓen kananan hukumomin jihar Neja ran Alhamis.
Yanzu muke samun labarin yadda wasu tsagerun 'yan ta'adda suka farmaki tawagar motocin kamfen Atiku a birnin Maiduguri na jihar Borno. Wasu sun samu raunuka.
Yayin da abubuwa ke ƙara lalacewa a PDP, kakakin kwamitin kamfen shugaban ƙasa, Sanata Dino Melaye, yace nan gaba wasu makusantan Wike zasu mara wa Atiku Baya.
Jam'iyyar PDP, ta cika baki cewa za ta kwace mulki a hannun jam'iyyar APC a Borno a zaben 2023 musamman bayan ta samu sabbin mambobi miliyan 1 cikin wata guda.
Siyasa
Samu kari