Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sanya lokacin gudanar da babban taronta na kasa. APC ta shirya gudanar da taron ne domin zaben shugabanni a shekarar 2026.
Jam'iyyar NNPP reshen jihar Kano ta zargi jam'iyyar APC da shirya yadda zata rage yawan masu kada kuri'u ta hanyar yaudara tare da kwace katinan zaben jama'a.
Tsohon kakakin majalisar wakilan Najeriya, Alhaji Ghali Umar Na'Abba, yace gwamnonin jihohi a Najeriya sune babbar barazana ga damokaradiyyar kasar nan duka.
Kungiyar NEGF ta gwamnonin Arewa maso gabashin Najeriya sun yi zama na musamman. Kungiyar Gwamnoni tana so a dage da aikin wutan Mambila da ke jihar Taraba.
'Yan PDP Za su yi Zama da Gwamnoni domin a dinke barakar Jam’iyya. Sannan an ji maganar shawo kan Nyesom Wike ta jagwalgwale Bayan Atiku Ya Tafi Kasar Waje
Ministan kwadago da ayyukan yi a Najeriya, Festus Kayemo, ya ce 'yan takarar PDP da NNPP; Atiku Abubakar da Rabiu Kwankwaso kenan, za su iya faduwa jarrabawa.
Adams Oshiomhole yace Peter Obi ba zai iya kawo karshen rashin tsaro, Oshiomhole yana ganin wanda bai iya tsare jiharsa, ba zai iya zama mafita a aben 2023 ba.
Gwamna Mai Mala Buni na jihar Yobe ya nuna farin cikinsa da sauya shekar jigon PDP da suka kafa jam'iyyar tun 1998 zuwa APC, yace Abba Tata kadara ce mai daraja
Wa'adin makwanni shida da aka dibarwa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya warware matsalolin tsaron Najeriya sun shude, har yanzu abubuwa basu kankama ba dai.
Gwamna Yahaya Bello ya ce dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Sanata Bola Ahmed Tinubu, zai iya dawo da Najeriya kan tafarkin ci gaba idan ya ci zabe.
Siyasa
Samu kari