Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon jagora a tafiyar NNPP, Sanata Kawu Sumaila ya yi bayani game da zabin dan takarar gwamna da zai fi dacewa da jihar Kano.
Jam'iyyar PDP ta yi babban kamu a jihar Nasarawa, jiga-jigan APC 10,000 ne suka sauya sheka zuwa PDP a ajihar Nasara. APC na yawan rage mambobi a kwanan nan.
Bode George ya ce babu hujjar da ke nuna ‘Dan takaran APC, Tinubu daga Legas ya fito, sannan ya nuna idan ba a canza shugaban PDP ba, ba zai zabe ta a 2023 ba.
Rigingimun dake faruwa a babbar jam'iyyar adawa na ci gaba da ta'azzara yayin da Wike da Ortom suka haɗu da Atiku a filin jirgin Makurdi, yan G5 ba su jira ba.
Labarin da muka samu da safiyar nan ta Talata ya nuna cewa shugaban jam'iyyar PDP reshen shiyya ta 2 watau Kaduna ta tsakiya, Shehu Ahmed Giant ya rasu a Asibit
Wata kotu ta kwace kujerar shugaban karamar hukuma jim kadan bayan rantsar dashi a matsayin shugaban karamar hukumar Chanchaga ta jihar Neja a Arewacin kasa.
A cikin daren yau, mai neman mulkin Najeriya a inuwar APGA, Farfesa Peter Umeadi ya kai ziyara zuwa gidan 'dan takaran jam'iyyar NNPP Rabiu Musa Kwankwaso.
Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC a zabe mai zuwa ya dauki alkawarin kawo karshen yan bindiga a Birnin Gwari da arewa baki daya.
A ranar Litinin da ta gabata, Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya kaddamar da yakin neman zarcewarsa. Buratai da Ali Modu Sheriff sun goyi bayansa.
Kwamishinan Hukumar INEC, Mallam Mohammed Haruna yace wasu suna sayen katin PBC. A rahoton za a ji USAID, IFES suna goyon bayan aikin NESSACTION a Najeriya.
Siyasa
Samu kari