Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Jam’iyyar APC ta dage zaben fitar da gwani na shugaban kasa daga 15-16 ga Mayu zuwa 23 ga Mayu 2026, yayin da na gwamna zai gudana 21 ga Mayun 2026.
Gwamnan jihar Ondo ya bukaci ayi watsi da tsarin canza kudi. Rotimi Akeredolu yana ganin tsarin sauya takardun kudi ya karawa jam’iyyar APC bakin jini a 2023.
Babban kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta yi watsi da wani kara da aka shigar na neman kin yin zaben 2023 kan hana yan Najeriya mazauna kasar waje yin zabe
Yayin da ya rage kwanaki kaɗan babban zaɓen shugaban kasa 2023, ɗan takarar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, da abokin takararsa sun ja tawaga zuwa wurin Wike.
Wasu mahara da ba'a san ko su waye ba sun je har kofar gida sun yi ajalin ɗan riko na jigon jam'iyyar PDP a Legas, Chief Dapo Sarumi, da karfe 9:00 na dare.
Hajiya Maryam Salihu, jigon jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ta ce Asiwaju Bola Tinubu ba kudi ne yasa ya ke neman takarar shugabancin kasa ba a 2023.
Kakakin majalisar tarayyar Najeriya, Femi Gbajabiamila ya alakanta karancin man fetur da sabbin naira a kasar a baya-bayan nan da wasu yan neman hana ruwa gudu'
Hukumar zaɓe ta koka kan rashin kuɗin da zata gudanar da zaɓe a hannun taz duk da saura ƴan kwanaki kaɗan a fara kaɗa ƙuri'a a babban zsɓen dake ƙara ƙaratowa
Wasu bayanai sun nuna cewa ɗan takarar shugaban kasa a PDP, Alhaji Atiku Abjbakar, bai gaisa da mataimakiyar gwamnan Enugu ba a wurin ralin kamfe jiya Talata.
Yayin da ya rage ƙasa da mako biyu gabanin babban zabe, jam'iyyar APC ta samu babban ci gaba da ƙarin karfi a jihar Kebbi, inda SDP ta rusge tsarin ta koma APC.
Siyasa
Samu kari