Tsagin ADC a jihar Adamawa ya dakatar da Atiku Abubakar da Babachir Lawal daga jam'iyyar a yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, kan zargin janyo rarrabuwar kai.
Tsagin ADC a jihar Adamawa ya dakatar da Atiku Abubakar da Babachir Lawal daga jam'iyyar a yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, kan zargin janyo rarrabuwar kai.
Mutumin Rabiu Musa Kwankwaso, Abdullahi Maikano Tarauni ya samu nasarar zama shugaban jam'iyyar ADC na jihar Kano a taron zaben shugabanni da aka gudanar.
Yayin da ake dab da zaben gwamna a jihar Legas, jam'iyyar APC ta ƙara kargi da yar takarar mataimakin gwamna a inuwar SDP tare da daruruwan magoya bayanta.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa, INEC ta soke sakamakom zaben da aka bayyana a baya na mazabar Tudun Wada da Doguwa, ta ce zaben bai kammalu ba tukunna.
Ɗan takarar gwamnan jam'iyyar PDP a jihar Kaduna, Isah Ashiru Kudan, ya bayyana cewa idan aka zaɓe shi gwamnan jihar zai yi sulhu da ƴan bindigan da ke a jihar.
Za a ji labari Ayodele Fayose ya shaida cewa ya ba Atiku Abubakar shawara a kan hanyoyin dinke barakar PDP. Fayose ya tabbatar da yana nan a Jam’iyyar PDP.
Ɗan takarar kujerar shugaban ƙasa a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar Labour Party (LP) a zaɓen da ya wuce, Peter Obi, yayi wani muhimmin gargaɗi ga magoya bayan sa.
A Yayin da Kotun Koli Ke Yin Shirin Fitar da Hukuncin Shariar INEC da Jamiyyar NNPP A Ranar Jumaa Mai zuwa To Kuwa Muna nan Muna Jira Martanin Jamiyyar NNPP
Murtala Kimba ya ce na-kusa da Atiku Abubakar suka kai Jam’iyyar PDP suka baro ta. ‘Dan siyasar ya ce Aminu Tambuwal suka yi sanadiyyar tashin Rabiu Kwankwaso
Alhaji Atiku Abubakar ya bukaci gwamnonin PDP, G5 da su janye daga yi masa ba’a don ya fadi zaben shugaban kasa cewa ai su ma sun sha kaye a zabensu na sanata.
Dan takarar shugaban kasar Najeriya na jam'iyyar adawa ta PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya zanna da manyan lauyoyi guda 19 da ya zaba su kwato masa hakkinsa.
Siyasa
Samu kari