Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Rigimar siyasar da ke tsakanin Bello Matawalle da Dauda Lawal ya shafi Shehin malami. Tukur Sani Jangebe ya ajiye limancin Juma’a saboda rigimar Zamfara.
Lauyan kare hakkin dan Adam Enibehe Effiong ya yi magana kan dalilin da ya sanya Gwamna Abba Kabir Yusuf da Caleb Mutfwang suke da hujja a kotun koli.
Gwamna Alex Otti na jihar Abia tun bayan hawanshi mulki bai taba zama a sabo ko tsohon gidan gwamnati ba, daga kauyensu ya ke gudanar da mulkin jihar.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Babatunde Ayodele, ya bukaci jam'iyyar PDP ta warware rikicin cikin gidanta idan tana son sake mulki.
A wata hira da aka yi da shi, Tsohon Gwamnan Jigawa, Alhaji Sule Lamido ya maidawa masu sukarsa martani saboda PDP ta tsaida yaron shi a matsayin ‘dan takaran Gwamna
Kungiyar fafutukar tabbatar da adalci da shugabanci na gari (AJGG) ta yi kira ga hukunta Haruna Isa Dederi, Atoni Janar kuma kwamishinan shari’a na jihar Kano.
Rundunar 'yan sanda ta kama dan takarar gwamna a jam'iyyar NNPP a 2023, Wilfred Bonse kan zargin damfarar wani kamfani naira miliyan 607 a Kuros Riba.
Jam'iyyar NNPP mai kayan alatu ta yi zargin cewa wasu da ake ea laƙabi da yan bindigan da ba a sani ba suna barazanar kai hari babban sakateriyar jam'iyyar ta ƙasa.
Tsohon ministan sufuri a Najeriya, Rotimi Amechi ya bayyana cewa ya tafka kuskure yayin da ya tura sunan Wike mukamin Minista a lokacin mulkinsa a jihar Ribas.
Siyasa
Samu kari