Hukumar INEC ta fara daukar matakan sulhu domin kawo masalaha a tsakanin shugabannin jam'iyyar PDP da ke adawa da juna, ta shirya taro na musamman a Abuja.
Hukumar INEC ta fara daukar matakan sulhu domin kawo masalaha a tsakanin shugabannin jam'iyyar PDP da ke adawa da juna, ta shirya taro na musamman a Abuja.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Rikicin shugabancin da ya hana jam'iyyar PDP kataɓus ya sake dawowa ɗanye yayin da babban jigo, Daboikiabo Warmate, ya kai ƙarar ginshiƙai uku gaban Kotu .
Sabon ministan Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike, wanda tsohon gwamnan jihar Ribas ne, ya bayyana ire-iren gine-ginen da zai rushe a wannan muƙamin da Tinubu.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Kano, ta tanadi hukuncinta kan shari'ar da ke neman sauke Abba Kabir Yusuf, na NNPP daga kujerar gwamnan Kano.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano, ta sanar da haramta duk wani nau'i na zanga-zanga a faɗin jihar. Sanarwar ta biyo bayan bayanan da hukumar ta samu na cewa.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sanu, ya yi magana kan raɗe-raɗin cewa, jam'iyyun adawa na shirin haɗewa waje ɗaya kafin zuwan zaɓe na gaba.
Lateef Fagbemi ya na cikin wadanda aka fara rantsarwa a kujerar minista, shi ya zama babban lauyan gwamnatin tarayya, za ku ji aikin da ke gaban dukkaninsu.
Atiku Abubakar, ‘Dan takarar PDP a 2023 sun hadu da jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Kwankwaso. Daga nan ne sai aka zauna da jagoran tafiyar Obidient, Peter Obi.
Gwamnan jihar Katsina ya nada Naufal Ahmed ya jagoranci sashen kimiyya da fasaha. Wani matashi da aka ba kujerar mai bada shawara shi ne Muhammad Nuhu Nagaske
Ganin halin da aka shiga, an rabawa duka jihohi tallafi saboda an shiga matsi. Gwamnoni sun ce ba za su raba tallafi ba kuma a bukaci su maido kudin cikin asusu
Siyasa
Samu kari