Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Masu ruwa da tsakin jam'iyyar APC na jihar Ondo sun bayyana cewa bai kamata a zuba ido a bar tattalin arzikim jihar na ja baya ba saboda rashin kataɓus ɗin gwamna.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a birnin Legas ta tabbatar da nasarar gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
Ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya caccaki gwamnan jihar Rivers Siminalayi Fubara, kan butulcin da ya yi masa bayan ya hau kan mulkin jihar Rivers.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sake naɗa mutum biyu a matsayin mambobin majalisar gudanarwa ta hukumar kwanstam ta kasa na tsawon shekara huɗu.
Kotun Daukaka Kara da ke zamanta a Abuja ta kori ‘yan majalisar wakilai akalla goma sha daya daga jam’iyyar PDP a ranar Juma’a 24 ga watan Nuwamba.
A ranar Juma'a, 24 ga watan Nuwamba, kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja, ta tabbatar da nasarar Nasir Idris a matsayin gwamnan jihar Kebbi.
A ranar Jumu'a 24 ga watan Nuwamba, 2023, kotun ɗaukaka kara mai zama a Legas ta tabbatar da nasarar Gwamna Francis Nwifuru na jam'iyyar APC a Ebonyi.
Kotun ɗaukaka ƙara mai zama a Abuja ta yi fatali da ƙarar Isah Ashiru Kudan da jam'iyyar PDP, waɗanda suka ɗaukaka ƙara suna kalubalantar nasarar Malam Uba Sani.
Wasu 'yan bindiga sun yi ajalin wani shugaban jam'iyyar PDP a yankin Ife/Akpodim/Chokoneze da ke karamar hukumar Ezinihitte Mbaise da ke jihar Imo.
Siyasa
Samu kari