Gwamna Abba Kabir Yusuf ya haramta kafa kungiyar Hisbah da Abdullahi Ganduje ya ce zai kafa a jihar Kano. Abba ya ce hakan barazana ne ga jihar Kano.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya haramta kafa kungiyar Hisbah da Abdullahi Ganduje ya ce zai kafa a jihar Kano. Abba ya ce hakan barazana ne ga jihar Kano.
An sake taso da batun mutumin da zai yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu mataimaki a zaben shekarar 2027. Wasu na ganin cewa ba za a tafi da Shettima ba.
Sanata mai wakiltar mazaɓar kudancin jihar Ondo, Sanata Jimoh Ibrahim, ya sanar da naɗin mutanen mazaɓarsa 100 a matsayin masu taimaka masa na kai da kai.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya sha jifa da ruwan leda kan zargin yi wa jam'iyyar zagon kasa a zaben gwamnan jihar da aka gudanar.
Kungiyar Dattawan Arewa, NEF ta yabawa Shugaba Tinubu kan nadin kakakinta, Dakta Hakeem Baba-Ahmed matsayin hadimin mataimakinsa, Kashim Shettima.
Taƙaddama kan canja wa mataimakin gwamnan Edo, Philip Shaibu, ofis daga gidan gwamnati ta zo ƙarfe, wasiƙa ta bayyana daga gwamna Godwin Obaseki.
Primate Elijah Ayodele ga buƙaci manyan yan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyun adawa su koma gidajensu PDP da LP su dawo da komai kan hanya tun da wuri.
Kotun sauraron ƙorafe-ƙorafen zaben gwamnan jihar Kano ta zabi ranar Laraba mai zuwa domin yanke hukunci kan sahihancin nasarar Abba Gida-Gida na NNPP.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi ya daukaka kara zuwa kotun koli don kalubalantar hukuncin kotun zaben shugaban kasa da ta tabbatar da Tinubu.
Kotun sauraran kararrakin zabe a jihar Gombe ta rusa nasarar zaben kakakin majalisar jihar, Abubakar Luggerewo inda ta bai wa jam'iyyar PDP nasara.
Kotun sauraron ƙorafe-korafen zabe mai zama a Jalingo, babban birnin jihar Taraba ta kwace nasarar ɗan majalisar jam'iyyar PDP, ta tabbatar da na APC guda biyu.
Siyasa
Samu kari