Peter Obi da Rabiu Kwankwaso sun koma jam'iyyar NDC a hukumance, inda suka yi kira ga mambobi da su guji shari'o'in kotu su mayar da hankali kan ci gaban Najeriya.
Peter Obi da Rabiu Kwankwaso sun koma jam'iyyar NDC a hukumance, inda suka yi kira ga mambobi da su guji shari'o'in kotu su mayar da hankali kan ci gaban Najeriya.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar PDP ta bayyana gamsuwarta bisa hukuncin kotun ɗaukaka ƙara ma tabbatar da nasarar mambobin majalisar tarayya huɗu da suka fito daga jihar Sakkato.
Shugaba Bola Tinubu ya shiga ganawar gaggawa kuma ta sirri da Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers da kuma tsohon Gwamna Peter Odili a fadarsa da ke Abuja.
Sanarwa ta fito cewa aanar Alhamis kotun koli za tayi zama a kan shari’ar Abba Kabir Yusuf da APC. Abba Kabir Yusuf da Nasiru Gawuna za su san matsayarsu.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya zargi gwamnatin Tinubu da yi masa barazana domin hana shi sukar da yake yi.
Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da nasarar Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa tare da watsi da korafe-korafen 'yar takarar APC, Aishatu Binani.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta yi shawarar gudanar da zabukan cike gurbi a ranar Alhamis, 1 ga watan Fabrairun 2024 a fadin kasar nan.
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a birnin Tarayya Abuja ta dakatar da hukumar INEC kan sake zaben 'yan Majalisu 27 da su ka sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Rivers ta sake nanata cewa kujerun yan majalisar da suka sauya sheka zuwa APC, har yanzu babu kowa a kansu.
Za a ji jerin Gwamnoni da masu jiran gado da Kotu ta tsige bayan hawa mulki ko ana shirin rantsar da su a sakamakon lashe zabe da INEC ta shirya a PDP da APC.
Siyasa
Samu kari