Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Masanna sun yi kira ga Shugaba Bola Tinubu ya saka baki a rikicin siyasar Jihar Kano wacce suka ce tana iya shafar tattalin arzikin Najeriya da zaman lafiya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi martani kan jita-jitar cewa NNPP ta yi zama don bar wa Abba Kabir kujerarshi da kuma koma wa jam'iyyar APC.
Kotun Daukaka Kara ta yi hukunci kan shari'ar zaben dan Majalisar Tarayya a jihar Anambra inda ta tabbatar da dan LP, Afam Victor a matsayin wanda ya lashe zaben.
Omoyele Sowore ya bayyana kadan daga abubuwan da ya yi na tallafawa Peter Obi ya tsira daga tsige shi a shekarun baya da kuma wajen takarar shugaban kasa.
Kotun daukaka kara za ta yanke hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Adamawa a ranar Litinin, 18 ga watan Disamba. Gwamna Fintiri ya aike da sako.
Kungiyar Ohanaeze Ndigbo karkashin jagorancin Emmanuel Iwuanyanwu ta hakikance cewa babu baraka tsakanin Igbo da Yarbawa, kuma sun goyon bayan Bola Tinubu.
Mun tattaro jerin gaba 6 da su ka fi zafi a siyasar Najeriya. Magoya bayan Rabiu Kwankwaso da na Malam Ibrahim Shekarau da Abdullahi Ganduje ba su jituwa a Kano
Jam’iyyu da ‘yan takara daukaka sun daukaka kara zuwa Kotun Koli a kan zaben gwamnoni irinsu Kano, Filato, Abia, Delta, Kuros Riba, Ribas, Legas da Sokoto.
A wata hira, Eunice Atuejide ta bayyana cewa duk hukuncin da Kotun Koli za ta yanke sabanin abun da mutane ke so, wanda shine Abba zai haifar da tashin hankali.
Siyasa
Samu kari