A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana takaici a kan matsayarsa game da wanda zai goyi bayansa a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana takaici a kan matsayarsa game da wanda zai goyi bayansa a 2027.
Kungiyar Dattawan Arewa, NEF ta yabawa Shugaba Tinubu kan nadin kakakinta, Dakta Hakeem Baba-Ahmed matsayin hadimin mataimakinsa, Kashim Shettima.
Taƙaddama kan canja wa mataimakin gwamnan Edo, Philip Shaibu, ofis daga gidan gwamnati ta zo ƙarfe, wasiƙa ta bayyana daga gwamna Godwin Obaseki.
Primate Elijah Ayodele ga buƙaci manyan yan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyun adawa su koma gidajensu PDP da LP su dawo da komai kan hanya tun da wuri.
Kotun sauraron ƙorafe-ƙorafen zaben gwamnan jihar Kano ta zabi ranar Laraba mai zuwa domin yanke hukunci kan sahihancin nasarar Abba Gida-Gida na NNPP.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi ya daukaka kara zuwa kotun koli don kalubalantar hukuncin kotun zaben shugaban kasa da ta tabbatar da Tinubu.
Kotun sauraran kararrakin zabe a jihar Gombe ta rusa nasarar zaben kakakin majalisar jihar, Abubakar Luggerewo inda ta bai wa jam'iyyar PDP nasara.
Kotun sauraron ƙorafe-korafen zabe mai zama a Jalingo, babban birnin jihar Taraba ta kwace nasarar ɗan majalisar jam'iyyar PDP, ta tabbatar da na APC guda biyu.
Tun bayan rantsar da majalisar tarayya ta 10 zuwa yau, jam'iyyun APC, PDP, LP da NNPP sun rasa kujerun mambobin majalisar wakilai 25 da Sanatoci 5.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya daukaka kara zuwa kotun koli don ci gaba da kalubalantar zaben shugaban kasa da aka gudanar.
Siyasa
Samu kari