
Fitaccen jarumin Kannywood, Kenneth Okonkwo ya bayyana cewa yana da kwarin gwiwar cewa ADC za ta karbe mulki daga hannun Shugaba Tinubu a zaben 2027.
Fitaccen jarumin Kannywood, Kenneth Okonkwo ya bayyana cewa yana da kwarin gwiwar cewa ADC za ta karbe mulki daga hannun Shugaba Tinubu a zaben 2027.
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo, ya bayyana babban dalilin da ya hana shi halartar taron masu ruwa da tsaki na jam'iyyarsa ta APC.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ƙara tura sunayen mutanen da yake fatan naɗa wa a matsayin ministoci ga majalisar dattawan Najeriya ranar Laraba 2 ga wata.
Yanzu nan Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya karanto karin Ministocin da ake sa ran za a nada. Tsofaffin Gwamnoni sun shiga ragowar Ministocin.
Labari mai zafi ya zo mana cewa za a ji ragowar Ministocin tarayya. Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ya aikowa majalisar sunayensu.
Yayin tantance ministoci a majalisa, Sanaya Davou daga Plateau ya bukaci Dele Alake ya karanto taken Najeriya inda Godswill Akpabio ya ce ya risina ya wuce.
Jam'iyyar PDP ta saka tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike a kwamitin zabe a jihar Bayelsa bayan majalisar Dattawa ta tantance shi a matsayin ministan Bola.
Hukumar kwadago ta Najeriya (NLC), ta bayyana cewa ta na bukatar a kara mafi karancin albashin ma'aikata zuwa 200k, sannan a sauko da farashin litar man fetur.
Gwamna Malam Dikko Umaru Raɗda na jihar Katsina ya rantsar da sabbin kwamishinoni 20 da masu bada shawara ta musamman 18 ranar Talata, 1 ga watan Agusta, 2023.
Tinubu na iya rasa kujerarsa ta shugabanci idan aka yi la'akari da wadansu muhimman abubuwa guda biyar da ake kalubalantarsa a kansu a gaban kotun zabe da ke.
Siyasa
Samu kari