Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta samu kari kan sanatocin da take da su a majalisa. Wani sanatan PDP daga jihar Kaduna, ya sauya sheka zuwa APC.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta samu kari kan sanatocin da take da su a majalisa. Wani sanatan PDP daga jihar Kaduna, ya sauya sheka zuwa APC.
Wasa gaske, shekarar 2025 da aka samu manyan-manyan badakalolin siyasa a Najeriya ta zo karshe, nan da mako biyu ake shirin shiga sabuwar shekarar 2026.
Kotun sauraron korafe-korafen zaben gwamnan jihar Ebonyi da ke zama a Abakaliki ta yanke hukunci kan karar da jam’iyyar APGA ta shiga a kan Gwamna Francis Nwifuru.
Hukumar zabe ta ƙasa mai zaman kanta (INEC) ta bayyana matuƙar damuwa game da yanayin tsaro a Imo da Kogi yayin da ake tunkarar zaben gwamna a watan Nuwamba.
Hukumar zabe ta ƙasa INEC mai zaman kanta ta fitarda cikakken jadawalin zaben gwamnoni a jihohin Edo da Ondo wanda zai gudana a shekara mai zuwa 2024.
Kotun sauraron ƙarrakin zaɓen ƴan majalisu a jihar Ondo ta soke zaɓen ɗan majalisar jam'iyyar APC mai wakiltar mazaɓar Ileoluji/Okeigbo a majalisar dokokin jihar.
An yaba ma shugaban kasa Bola Tinubu kan nada matasa da dama a majalisarsa. An tattaro cikakkun jerin sunayen ministocin Tinubu matasa masu jini a jika.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Gombe ta tabbatar da nasarar gwamna Inuwa Yahaya na jam'iyyar APC, ta yi watsi da ƙarar PDP da ɗan takararta.
Kotun sauraron ƙorafe-ƙorafen zaben gwamna ta kori karar jam'iyyar PDP da ɗan takarar ta na gwamna da suka kalubalanci nasarar gwamna Otu na jihar Kuros Riba.
Tsohon shugaban ƙaramar hukumar Ijebu ta gabas a jihar Ogun, Wale Adedayo, ya ƙare a gidan gyaran hali bayan zargin gwamnan Abiodun da sace kuɗi.
Tsohon Ministan ayyuka a Najeriya ɗan asalin jihar Edo, Chief Mike Oziegbe Onolememen, ya sanar da ficewa daga jam'iyyar a wata takarda da ya rubuta.
Siyasa
Samu kari