Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Tsohon gwamnan jihar Plateau, Simon Lalong ya sha rantsuwar kama aiki a matsayin sanatan da ke wakiltar Plateau ta Kudu a Majalisar Dattawa a yau Laraba.
Shugaba Bola Tinubu ya roki Nyesom Wike ya sake bai wa Gwamna Fubara na jihar Rivers dama inda ya soki gwmnan da matakin rushe Majalisar Dokokin jihar.
Mambobin majalisar dokokin jihar Ribas sun janye sanarwan fara shirin tsige wa da suka tura wa Gwamna Siminalayi Fubara a zamansu na farko ranar Laraba.
Kotun ɗaukaka kara ta ci tarar ɗan takarar PDP mai shigar da ƙara N500,000 yayin da ta tabbatar da nasarar kakakin majalisar dokokin jihar Ogun, Olakunle Oluomo.
Gwamna Rotimi Akeredolu ya caccaki marigayi Musa Yar'adua a 2009 a lokacin ya na jinya, a yanzu shi ma ya gamu da jarrabawa irinta marigayin wanda ya hana shi mulki.
Bayan barin ofis da shekaru biyu, Sanata Adams Oshiomhole ya zargi gwamnonin lokacinsa da neman nuna masa yadda zai jagoranci APC a matsayinsa na shugaba.
Kotun koli za ta zauna domin yanke hukuncin shari’ar zaben wasu gwamnonin jihohi. Wannan hukunci ne zai kawo karshen shari’ar takarar gwamnan da aka yi a zaben 2023.
Ana ta kokarin ganin an sasanta sabon Gwamnan Ribas da Nyesom Wike. A nan aka ji Shugaban kasa ya yi watsa-watsa da Gwamna Simi Fubara wajen taron sulhu.
Philip Shaibu dauki watanni ba tare da an turowa ofishinsa kudi ba saboda babu jituwa tsakaninsa da Gwamna. Rigimar Shaibu tayi sanadiyyar daina turo masa kudi.
Siyasa
Samu kari