Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Demola Rewaju ya fadi yadda Nyesom Wike zai yi amfani da PDP wajen taimakawa Tinubu a 2027. Demola Rewaju ya bukaci NWC da NEC su zauna a kan sha'anin Wike.
Al'ummar Hausawa mazauna jihar Ogun sun fito zanga-zanga don nuna damuwa kan shari'ar zaben jihar Kano inda su ka bukaci a yi adalci don gudun rikici a kasar.
Mambobin kwamitin gudanarwa na jam'iyyar PDP ta ƙasa sun shiga ganawar gaggawa a Abuja domin nazari kan yarjejeniyar sulhun rikicin siyasar jihar Ribas.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta sanya kafa ta yi fatali da yarjejeniya takwas da Shugaba Tinubu ya cimmawa domin warware rikicin Rivers.
Za a ji yadda Bola Tinubu da Kashim Shettima su ka bi wajen dinke barakar Fubara-Wike. Kusan dai Gwamna, Minista da ‘Yan Majalisa sun samu yadda su ke so.
Dan takarar sanata a mazabar Kano ta Tsakiya, Abdulkarim Abdulsalam Zaura ya bayyana cewa ko yanzu aka sake zabe APC ce za ta yi nasara a jihar Kano.
An bayyana sunayen manyan yan siyasan da suka sanya hannu a yarjejeniyar zaman lafiya da aka cimma a tsakanin Gwamna Siminalayi Fubara da Nyesom Wike.
Kotun Koli ta shirya raba gardama kan shari'ar zaben gwamnan jihar Legas a yau Talata inda ta tanadi hukunci kan shari'ar da LP da PDP ke kalubalanta.
Raji Babatunde Fashola SAN ya ce bai kamata Bola Tinubu ya shiga rigimar siyasar Ribas da Ondo ba. Tsohon Gwamnan Legas yake cewa katsalandan bai dace ba.
Siyasa
Samu kari