Mai magana da yawun bakin fadar White House, Karoline Leavitt, ta bayyana cewa Amurka na jawo asara mai tarin yawa ga Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Mai magana da yawun bakin fadar White House, Karoline Leavitt, ta bayyana cewa Amurka na jawo asara mai tarin yawa ga Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Kotun koli ta bayyana cewa za ta sa ranar da za a sake zama domin yanke hukunci kan rigimar shugabancin ADC tsakanin Sanata David Mark da Nafiu Gombe.
APC, PDP da sauran jam'iyyu sun goge raini a jihohin da aka yi zaben cike gurbi. Jam’iyyar APC ta fi kowa tashi da kujeru masu yawa da aka gudanar a makon jiya.
Bayan zaben Sanatoci da aka yi, Musa Mustapha ne zai dare kujerar da Ibrahim Geidam ya bari. Kwamishinan sufurin na jihar Yobe suruki ne ga Ministan ‘yan sanda.
Yadda aka raba ragowar kujerun majalisa tsakanin PDP da APC a Kaduna. A kusan duka zabukan da aka shirya, jam'iyyar LP mai hamayya ce ta rika zuwa ta uku.
An kashe mai shekara 40 ya mutu a wajen zabukan cike gurbi da INEC ta shirya. Mutuwar wannan mutumi a wajen zaben cika gurbin da aka shirya ya jawo zanga-zanga.
Sanata Shehu Sani, tsohon dan majalisa mai wakiltan Kaduna ya bayyana hanyoyi hudu da za a bi don magance kallubalen tsaro a Najeriya musamman jihohin arewa.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta ayyana zaben Majalisar Tarayya a mazabar Jalingo/Yorro /Zing a jihar Taraba a matsayin wanda bai kammala ba.
Tsohon kakakin Majalisar jihar Bauchi, Abubakar Suleiman ya sake dawowa kan kujerarsa bayan nasara a zaben da aka gudanar a jiya Asabar 3 ga watan Faburairu.
Dan takarar Jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Shittu Ibrahim, ya samu nasarar lashe zaben dan majalisa ta mazabar Saki ta Yamma a jihar Oyo.
Jam'iyyar NNPP ta lallasa jam'iyyar APC a zaben cike gurbi da aka gudanar a wasu daga cikin mazabun jihar. An yi zaben ne bayan umarnin kotun daukaka kara.
Siyasa
Samu kari