A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
Yayin da ake zargin shugaban jami'yyar APC, Dakta Abdullahi Ganduje kan badakalar kudi, wani tsagin jami'yyar a Kano ya tabbatar da dakatar da shi.
Kwamoshinan lafiya na jihar Ondo ya sha dukan tsiya bayan an zarge shi da boye takardar sakamakon zaben fidda gwanin gwamna na jam'iyyar APC a mazabarsa.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa ya yi imani da Allah kuma ya san cewa Allah ne kaɗai ke ba da mulki ba wani ɗan adam ba.
Aliyu Kwarbai ya bar PDP bayan an ki daukar mataki kan Nyesom Wike. Matashin ‘dan siyasa ya yi watsi da jam’iyyar da ya dade yana goyon baya a jihar Kaduna.
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaɓen fidda gwanin gwamnan jihar Ondo, wasu magoya bayan dan takarar gwamna a jami'yyar APC sun tarwatsa zaɓen.
Jam'iyyar PDP ta yi tashe musamman saboda yin shekaru 16 a jere tana kan mulki. Daga 1999 zuwa yau, akwai jihohin da har gobe PDP ce ta rike da su a matakin gwamna.
Tsohon mamban majalisar tarayya, Farah Dagogo, ya bayyana cewa ya kamata Umar Damagum ya yi murabus daga shugabancin PDP nan take saboda kishin jam'iyya.
Wasu kwamishinoni biyu a jihar Ebonyi sun ba hamata iska ana tsaka da karɓar sabbin tuba daga jam'iyyar PDP zuwa ta APC mai mulkin jihar a jiya Alhamis.
Shugaban jam'iyyar NNPP, Ahmed Ajuji, ya musanta dakatar da Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano, ya ce babu dalilin ɗaukar wannan matakin a kansa.
Siyasa
Samu kari