Firayim Ministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya jaddada cewa ƙasarsa za ta ci gaba da yaƙi da Iran da ƙawayenta, yana mai cewa gwamnatinsa ba za ta ja da baya ba.
Firayim Ministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya jaddada cewa ƙasarsa za ta ci gaba da yaƙi da Iran da ƙawayenta, yana mai cewa gwamnatinsa ba za ta ja da baya ba.
A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
Yayin da Gwamna Usman Ododo ya tsere da mai gidansa Yahaya Bello, wani lauya ya yi Allah wadai da matakin inda ya bukaci Majalisar jihar ta tsige shi.
Rahotanni sun nuna cewa ƴan sanda na sashin yaƙi da tada tarzoma sun kwace iko da ɗaya daga cikin sakateriyar APC da ke Makurɗi, babban birnin jihar Benue.
Jam'iyyar APC ta argi Injiniya Rabiu musa kwankwaso da kokarin rura wutar korar shugabanta Abdullahi Umar Ganduje. Kakakn jam'iyyar a Kano Ahmed Aruwa ya ce ba sa so
Wasu gungun masu zanga-zanga sun nemi shugaban APC na ƙasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya sauka daga muƙaminsa, sun rubuta korafi ga Bola Tinubu.
Jam'iyyar APC ta bakin mai ba ta shawara kan harkokin shari'a, Abdulkarim Kana, ta ce waɗanda suka sanar da dakatar da Ganduje da ƴaƴan jam'iyya mai mulki ba ne.
Shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na kasa, Ambassada Umar Iliya Damagum, ya zargi jam'iyyar APC da kokarin kawo rudani a jam'iyyar adawan.
Yayin da rikicin jami'yyar PDP ke kara ƙamari, wata kungiya mai suna PDP Reform Vanguard ta bukaci dakatar da Nyesom Wike da kuma tumɓuke Umar Damagun.
Ɗan takarar gwamnan Kogi a zaben da aka gudanar a 2023, Sanata Dino Melaye ya caccaki tsohon gwamnan jihar Binuwai, Samuel Ortom kan goyon bayan Shugaba Tinubu.
Manyan kusoshin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), sun kara wa'adin shugaban riko na kasa na jam'iyyar, Ambassada Umar Damagum, bayan sun kammala taro.
Siyasa
Samu kari