Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ambaci sunayen rukunin waus kungiyoyi da ke dauke da matakai a matsayin 'yan ta'adda, ya ce gwamnatinsa za ta murkushe su.
Shahararren malamin addinin musuluncin nan, Sheikh Ahmad Abubakar Gumi, ya jagoramci tawagar malamai da kuma likitoci zuwa wata rugar Fualani a jihar Kogi.
Gwamnatin jihar ta koka kan yadda ISWAP take yunkurin kafa daularta a karamar hukumar Borgo da ke jihar, The Nation ta ruwaito. Sakataren gwamnatin jihar Neja
Aisha Yesufu ta caccaki shugaba Buhari kan gazawarsa wajen wanzar da zaman lafiya a Najeriya. Ta ce kawai majalisa ta yi mai yiyuwa ta sauke shugaba Buhari a mu
Matar tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ta shawarci mata kan yin biyayya ga mazajensu, ta ce kada mace ta tsammaci ban hakuri daga miji idan yayi laifi.
An yi wa Buhari ca a Arewa a kan yunkurin zagaye kotu, a yafewa Nnamdi Kanu. Kungiyar Arewa Consultative Forum ba ta goyon bayan a fito da jagoran na IPOB.
Sakamakon barkewar tarzoma a kan dakatar da sanya hijabi ga daliban fannin jinya na jami’ar fasaha ta LAUTECH, Ogbomoso, jihar Oyo da ke Najeriya, an samu masl
Ministan sadarwa da tattalin arziki na zamani ya ce Allah ya albakaci Najeriya da abubuwa da dama da suka sanya ta zama mafi dacewa wajen zuba hannun jari.
Wani jami'in gwamnati ya bayyana cewa, a halin yanzu, gwamnatin tarayya tana ci gaba da shirin shigo da Sunday Igboho Najeriya domin fuskantar hukuncin cin aman
Wasu miyagun yan bindiga da ba'a san ko suwaye ba sun bi tsakar dare sun kone hedkwatar yan sanda a jihar Imo, sun hallaka jami'in ɗan sanda dake bakin aiki.
Labarai
Samu kari